Sojojin rundunar Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Plateau sun bankaɗo tare da lalata wata masana’antar ƙera bindigogi dake Vom a karamar hukumar Jos South dake
Sojojin rundunar Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Plateau sun bankaɗo tare da lalata wata masana’antar ƙera bindigogi dake Vom a karamar hukumar Jos South dake
Sojojin rundunar Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Plateau sun bankaɗo tare da lalata wata masana’antar ƙera bindigogi dake Vom a karamar hukumar Jos South dake
Wasu miyagu da ba a tantance su waye ba sun kashe wani Bafulatani mai shekaru 70 a gundumar Panyam a karamar hukumar Mangu ta jihar Filato, Adamu Idris Gabdo. Shugaban
Mutane akalla 21 aka bada rahoton an kashe a wani hari da yan bindiga suka kai kauyukan Baton da Rayogot a karamar hukumar Barikin Ladi ta jihar Plateau. A wata
Gwamnan jihar Filato Caleb Mutfwang ya kafa dokar hana fita ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Mangu sakamakon hare-haren da suka kai ga asarar rayuka da dukiyoyi a yankin. A
An sake kashe mutane shida a karamar hukumar Riyom da ke jihar Filato lokacin da wasu ‘yan bindiga suka kai farmaki yankin. Lamarin dai a cewar wata majiya, ya faru
Wata kungiya mai zaman kanta da ke mai da hankali kan kare hakkin dan Adam da samar da zaman lafiya, Stefanos Foundation, ta bayyana cewa tsakanin watan Janairu zuwa Afrilu,
Ƴan sanda sun sake rufe majalisar dokokin Plateau, a Jos babban birnin jihar. Wannan lamarin dai ya haifar da zaman zullumi da neman tayar da tarzoma a harabar a yau
A wani mummunan rikicin da ya barke tsakanin makiyaya da manoma a jihar Filato, akalla mutane 85 ne suka mutu yayin da sama da mutane 3,000 suka rasa matsugunansu, kamar
An sake sace wani fitaccen basaraken gargajiya da wasu yan bindiga suka yi a jihar Filato. Mai martaba, Sunday Dajep shi ne hakimin gundumar Chip da kabilar Mhiship suke zaune
Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar PDP,Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci mutanen da suka jikkata a hatsarin motar da ya faru a jihar Filato. Atiku tare da rakiyar wasu
Matukar ba a samu sauyi daga baya ba to kuwa tsohon gwamnan jihar Filato, Joshua Dariye zai ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar majalisar dattawa mai wakiltar mazabar Filato ta Tsakiya
washington dc — ‘Yan bindigan da suka yi garkuwar da limamin, Rev James Kantoma sun bukaci a biya su N50m kudin fansa. Gidan Talabijin na Channels ya rawaito cewa an
VOA Hausa Rahotanni daga Filato da ke arewacin Najeriya na cewa Majalisar dokoki jihar ta tsige Kakakinta Abok Ayuba Nuhu. Bayanai sun yi nuni da cewa an maye gurbinsa da
VOA Hausa — Wasu ‘yan bindiga sun hallaka makiyaya bakwai a kauyen Dogon-Gaba dake karamar hukumar Jos ta Kudu a jihar Filato a tsakiyar arewacin Najeriya. Mahaifin daya daga cikin