Shanu kusan 18 ne suka mutu bayan da ake zargin sun yi kiwo a wata gona da aka yiwa feshin magani a garin Vwei dake karamar hukumar Riyom ta jihar
Shanu kusan 18 ne suka mutu bayan da ake zargin sun yi kiwo a wata gona da aka yiwa feshin magani a garin Vwei dake karamar hukumar Riyom ta jihar
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen kawo karshen kashe-kashen da ke addabar wasu al’ummomi a jihar Filato, musamman
Wani dan majalisar wakilai daga Bassa/Jos ta Arewa, Daniel Asama, ya bayyana cewa jami’an tsaro na da masaniya game da wadanda ke da hannu a hare-haren kisa da ake ta
Caleb Mutfwang gwamnan jihar Filato ya sanar da hana kiwon dabbobi da daddare tare da taƙaita yin amfani da baburan hawa a faɗin jihar biyo bayan yawan hare-haren da ake
Aƙalla Mutane 25 aka kashe a hari na baya-bayan nan da aka kai kan wasu al’ummomi dake jihar Filato. An kashe mutanen ne lokacin da wasu ƴan bindiga suka farma
A kalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu a wani sabon hari da ‘yan bindiga suka kai a garuruwa biyar na Karamar Hukumar Bokkos da ke Jihar Filato. Wannan hari
Wata babbar kotu a Jihar Filato ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu mutum biyu, Thomas Danboyi da Pam Lang, saboda kashe wani mutum mai suna Chung Bot.
Mutane da dama sun jikkata, yayin da gidaje suka kone a sakamakon tashin hankalin da ya barke a garin Shimankar da ke Karamar Hukumar Shendam a Jihar Plateau a ranar
Kungiyar Miyetti Allah Cattle Breeders Association of Nigeria (MACBAN) ta karyata rahotannin da ke yawo cewa Fulani na shirin kai hare-hare a wasu yankunan kananan hukumomin Barkin Ladi, Mangu, Bokkos
Sojojin Najeriya sun kama wasu fitattun masu garkuwa da mutane guda biyu, Bashir Mohammed da Ismail Mohammad, a Jihar Filato. Rundunar sojin ta bayyana hakan ne a shafinta na Facebook
Hukumar Yaki da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta cafke wasu mutane 31, ciki har da Sinawa hudu, bisa zargin hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba a
Dakarun Operation Safe Haven (OPSH) sun samu nasarar hana wani yunkurin sace mutane tare da ceto wasu mutum uku a kan hanyar Barkin Ladi zuwa Mangu, a kauyen Mairana da
Ya bindiga sun kaddamar da farmaki a yankin Heipang dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato da safiyar ranar Laraba inda suka kashe shanu da dama tare da jikkata
Dakarun rundunar tsaro ta Operation Safe Haven dake aikin samar da tsaro a jihar Filato da kuma wani sashe na jihar Kaduna sun kama wasu mutane biyar da tare da
An shiga zaman zullumi a jihar Filato da safiyar ranar Talata bayan da ake fargabar cewa an dasa bam a wata hanya. A wata sanarwa da mai magana da yawun
Aƙalla mutane 13 aka bada rahoton sun mutu bayan da wani ramin haƙar ma’adinai ya rufta a ƙaramar hukumar Bassa ta jihar Filato. Shugaban karamar hukumar ta Bassa, Joshua Riti
Wasu ‘yan bindiga sun halaka mutane biyar a kauyen Mbar da ke karamar hukumar Bokkos a jihar Filato. Sanarwar da Barista Farmasum Fuddang, shugaba, da Amb. Duwam Bosco, sakataren kungiyar
Majalisar dokokin jihar Filato ta rage wa’adin zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumomi a jihar daga shekara uku zuwa biyu. Shugaban kwamitin yaɗa labarai na majalisar, Mr Matthew Kwarpo ya faɗawa manema
An gano gawar wani ɗan sandan kwantar da tarzoma da aka yi garkuwa da shi a wajejen garin Kampani dake gundumar Bashar a ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato. Ɗan
An kamo wata kura da ta tsere daga gidan ajiye namun daji dake Jos inda aka mayar da ita inda take. An shiga zaman zullumi da tsoro a birnin na