Kotu ta sauke gwamnan Filato daga kujerarsa

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta sauke gwamnan jihar Filato, Caleb Mutfwang, daga kujerarsa.

A hukuncin da ta yanke a ranar Lahadi, babbar mai shari’a Elfrieda Williams-Dawodu, ta umurci hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) da ta ba dan takarar jam’iyyar All Progressives Congress, Nentawe Goshwe takardar shaidar cin zabe.

Mai shari’a Williams-Dawodu ya yi watsi da hukuncin kotun da ta tabbatar da zaben gwamna Mutfwang, inda ya bayyana shi a matsayin wanda bai dace ba.

Har yanzu dai Caleb Mutfwang yana da damar kara kai kara kotun koli idan yana tantamar wannan hukuncin.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]