Za mu sake bitar mafi karancin albashi a Najeriya—Tinubu

Shugaba Bola Tinubu ya yi alkawarin sake nazarin mafi karancin albashin ma’aikata domin dacewa da yanayin tattalin arzikin kasar nan.

A cewarsa, akwai bukatar gwamnatin tarayya da na jihohi su duba mafi karancin albashi tare da kuma karfafa tushe da aiwatar da kudaden shigar kasar.

Ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a lokacin da yake ganawa da ‘ya’yan kungiyar gwamnonin Progressive Governors’ Forum, wadanda suka bayyana goyon bayansu ga shugaban kasar kan cire tallafin.

Da yake magana a lokacin da ya karbi bakuncin mambobin kungiyar, Tinubu ya ce, “Muna bukatar yin wasu kididdiga da bincike kan mafi karancin albashi,” ya kara da cewa, “Dole ne mu duba hakan tare da kuma kudaden shiga. Dole ne mu karfafa tushe da kuma amfani da kudaden shigar mu.”

More News

Rundunar Sojan Najeriya Ta Fitar Da Sunayen Sojojin Da Aka Kashe A Jihar Delta

Rundunar sojan Najeriya ta fitar da hoto da kuma sunayen sojoji 16 da aka yiwa kisan gilla a jihar Delta. Ranar Alhamis ne aka kashe...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...

Wasu ƴan mata a Najeriya sun ƙirƙiro janareta mai amfani da fitsarin mutum

Wasu matasa ‘yan Najeriya hudu sun kirkiro wani janareta mai amfani da litar fitsari don samar da wutar lantarki ta sa’o’i shida. Ƴan matan –...