Rundunar sojin Isra’ila, IDF, ta bayyana a wani sabon rahoto cewa Iran ta harba makamai masu linzami zuwa ƙasar. A cewar rundunar, dakarunta na ci gaba da tare waɗannan hare-hare,
Rundunar sojin Isra’ila, IDF, ta bayyana a wani sabon rahoto cewa Iran ta harba makamai masu linzami zuwa ƙasar. A cewar rundunar, dakarunta na ci gaba da tare waɗannan hare-hare,
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa ba za ta bari matsalar tsaro ta hana ƙoƙarin da take yi na magance rashin tsaro a sassan ƙasar ba, tare
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya buƙaci gwamnonin jihohi da su ƙirƙiri matakai domin rage raɗaɗin hauhawar farashin man fetur ga al’umma. Ya ce ya dace a mayar da hankali
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar sanatan Nasarawa ta Arewa a zaɓen shekarar 2027. Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewa gwamnan ya bayyana hakan ne
Kafofin yaɗa labaran Isra’ila sun ruwaito cewa wani makami mai linzami mai ƴaƴa ya jawo ɓarna a wata makarantar renon yara da ke Rishon Lezion a tsakiyar ƙasar. Rahotanni sun
Rundunar juyin-juya halin Iran ta sanar da cewa ta harbo wani jirgin yaƙin Isra’ila mai suna F-16 a sararin samaniyarta. Kamfanin dillancin labarai na ƙasar, IRNA, ya rawaito wata sanarwa
Wasu ’yanbindiga sun kai hari gidan sakataren ƙaramar hukumar Kibiya da ke jihar Kano, inda suka yi awon gaba da shi a wani farmaki da aka kai da daddare. Shugaban
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Dakarun Operation Safe Haven sun lalata wasu maboya da ake zargin na ’yan ta’adda ne tare da kwato makamai yayin wani sintiri na farmaki a dajin Yankari da kewaye, a
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya bayyana cewa sun samu sahihan bayanan sirri da ke nuna cewa akwai sauran mahara biyu a cikin birnin Maiduguri da ke shirin kai harin
Ministan harkokin ’yan gudun hijra na kasar Afghanistan, Mohammed Kabir, ya bayyana abin da ke faruwa a yankin Gabas ta Tsakiya a matsayin “abin takaici ne kwarai”, inda ya ce
Tsohon shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa Amurka da Isra’ila sun samu gagarumar nasara a kan sojojin ruwa da na sama da kuma jagororin Iran. A cewarsa,
Aƙalla mutum 100 ne suka rasa rayukansu sakamakon rikicin da ya ɓarke tsakanin ƙasashen Afghanistan da Pakistan. Majiyoyi daga sashen binciken gawarwaki na ma’aikatar lafiyar Afghanistan sun shaida wa BBC
Wasu ƙarin shugabannin ƙasashen Turai sun yi watsi da buƙatar Shugaban Amurka, Donald Trump, na neman taimako wajen tabbatar da tsaron zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz, bayan Iran ta
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya umarci manyan hafsoshin tsaron ƙasar da su gaggauta komawa birnin Maiduguri na jihar Borno, bayan harin bama-bamai da ya yi sanadin mutuwar aƙalla mutum
Gwamnatocin Jamus da Birtaniya sun bayyana cewa ba su ga wata rawa kai tsaye da za su taka ba a rikicin da ke gudana da Iran. Jamus ta jaddada cewa
Sakatare Janar na Majalisar Ɗinkin Duniya, António Guterres, ya yi Allah wadai da abin da ya bayyana a matsayin nuna wariya ga Musulmi a sassa daban-daban na duniya. A cikin
Japan ta fara fitar da wani ɓangare na man da ta adana domin rage fargabar ƙarancin mai da ake dangantawa da rikicin da ya shafi Iran. Rahotanni sun nuna cewa
Rahotanni sun bayyana cewa an ji fashe-fashe tare da tashin hayaki a Tehran, babban birnin Iran, a daidai lokacin da Isra’ila ta ce tana ƙara faɗaɗa hare-haren da take kai
Hukumomi a Dubai sun sanar da dakatar da sauka da tashin jirage na ɗan lokaci domin tabbatar da lafiyar fasinjoji da ma’aikata. Wannan mataki ya biyo bayan rahotannin da suka