Rundunar sojin Najeriya ta sanar da binne Birgediya Janar Omo Braimah tare da wasu sojoji da suka rasa rayukansu a wani hari da mayaƙan Boko Haram suka kai a jihar
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da binne Birgediya Janar Omo Braimah tare da wasu sojoji da suka rasa rayukansu a wani hari da mayaƙan Boko Haram suka kai a jihar
A ranar Laraba ake sa ran Fafaroma Leo zai isa kasar Kamaru, a matsayin bangare na biyu na rangadin da yake yi a nahiyar Afirka. Yayin ziyarar, Fafaroman zai gana
Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta kama wani yaro ɗan shekara 15 da ake zargi da aikin kai kayan agaji da kuɗi ga mayakan ƙungiyar ISWAP a jihar Borno. Wani
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mohammed Hayatu-Deen, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa African Democratic Congress (ADC), inda ya ce dalilinsa shi ne
Hukumomin Iran sun bayyana cewa fiye da mutum 3,300 ne suka rasa rayukansu tun bayan ɓarkewar yaƙi tsakanin ƙasar da Amurka da kuma Isra’ila. Alƙaluma daga sashen lafiya na ma’aikatar
Jam’iyyar ADC ta haɗakar ƴan hamayya a Najeriya ta ayyana ranar 12 ga watan Mayu mai kamawa domin rantsar da sabbin shugabanninta a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa wani harin jirgin yaƙi ya yi sanadin mutuwar gomman mutane da suka je kasuwar Jilli. Kasuwar
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na farko a Jihar Jigawa, Ado Sani Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a hukumance. Kiri, wanda ya wakilci mazabar Ringim/Taura a Majalisar Wakilai daga
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa duk da ƙalubalen tattalin arziki, farashin man fetur a Najeriya ya fi na Kenya da wasu ƙasashen Afirka sauƙi. Ya faɗi hakan
Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa da matakin hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, a
Ƙasashen Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun bayyana cewa har yanzu suna fuskantar hare-haren jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami da aka harba daga Iran, duk da tsagaita
Najeriya na ci gaba da gudanar da shari’a kan fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka yi sanadin mutuwar dubban mutane, a
Tashin hankali na ƙaruwa a jihar Katsina yayin da Gwamna Dikko Umaru Radda ya kira taron gaggawa na Kwamitin Tsaro a Fadar Gwamnati domin duba halin da ake ciki. Taron,
Sanatan Amurka Chris Murphy ya yi kakkausar suka ga barazanar da tsohon Shugaban Amurka Donald Trump ke yi kan Iran, inda ya ce duk wani hari da aka kai kan
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa na fuskantar ƙalubale bayan da wasu manyan jiga-jiganta suka fice tare da komawa jam’iyyar adawa ta ADC. Daga cikin fitattun waɗanda suka sauya sheƙa akwai
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya sun nuna cewa jami’an tsaro sun yi nasarar hallaka wasu manyan ’yanbindiga kimanin 65 a wani samame. Bayanan sun ce daga
Hadin gwiwar jami’an tsaron Najeriya sun kaddamar da farautar wasu mutane da ƴanbindiga suka sace a garin Kurfa da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara. A ranar Juma’a, dan
Jam’iyyar PDP a jihar Bauchi ta bukaci gwamnan jihar, Bala Mohammed, da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi kan yiwuwar ficewarsa. Sakataren yaɗa
Jagoran ɗariƙar Katolika na duniya, Fafaroma Leo, ya sake kira ga shugaban Isra’ila Isaac Herzog da a buɗe ƙofa domin kawo ƙarshen yaƙin Iran. Rahoton kamfanin dillancin labarai na Reuters
Hukumar zaɓen Najeriya (INEC) ta yi fatali da kiraye-kirayen da wasu ke yi na a sauke shugabanta, Farfesa Joash Amupitan, daga muƙaminsa. A cikin wata sanarwa da ta fitar, hukumar