Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da kwangilolin ayyukan jirgin ƙasa guda uku da kudinsu ya kai dala biliyan 2.99 a jihohin Lagos, Kano da Kaduna. Ministan kudi kuma
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da kwangilolin ayyukan jirgin ƙasa guda uku da kudinsu ya kai dala biliyan 2.99 a jihohin Lagos, Kano da Kaduna. Ministan kudi kuma
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta sabunta shafinta na intanet inda ta saka David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC da Rauf Aregbesola a matsayin sakatare. An
Gwamnatin jihar Imo ta haramta yawan sauya littattafan karatu a dukkan makarantu na gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar. Haka kuma, ta dakatar da gudanar da bukukuwan yaye
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya sake nanata cewa jam’iyyar APC ba ta lashe zaben shugaban kasa na shekarar ba.
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) ta bayyana aniyarta ta ficewa daga ƙungiyar ƙasashe masu arzikin man fetur ta OPEC bayan shafe sama da shekaru 60 tana cikinta. Gwamnatin ƙasar ta ce
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ƙaddamar da sabon katin shaidar zama ɗan ƙasa, da nufin ƙarfafa tsaro da kuma zamanantar da tsarin tantance jama’a. An fara aiwatar da shirin ne a
Shugaban Najeriya mai ci a yanzu, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a babban zaɓen shekarar 2027. Rahotanni sun nuna cewa an sayi fom
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya yi kakkausar suka kan halayyar wasu matasa da suka aikata abin da ya kira rashin da’a yayin ziyarar uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu.
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayyana cewa an samu nasarar ceto yara 15 daga cikin wadanda aka sace a wata makaranta da gidan marayu da ke Zariagi. Kwamishinan yada labarai na
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da sace yara 24 daga wani gidan marayu a jihar, abin da ya sake jawo damuwa kan matsalar tsaro. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), David Mark, ya bayyana cewa Najeriya na fuskantar barazanar komawa tsarin jam’iyya ɗaya, inda ya zargi jam’iyyar APC da raunana jam’iyyun adawa da kuma
Tsohon ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Bauchi a zaɓen shekarar 2027. Tuggar ya gode wa Shugaba Bola Ahmed
Rikici tsakanin Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah ya sake ƙamari, inda ɓangarorin biyu ke zargin juna da karya yarjejeniyar tsagaita wuta da aka tsawaita kwanan nan. Rundunar sojin Isra’ila (IDF) ta
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya fitar da sanarwa bayan ganawarsa da babban hafsan sojin Pakistan, Janar Asim Munir, inda suka tattauna muhimman batutuwa kan tsagaita wuta. Sanarwar ta
Dakarun tsaron Iran sun yi barazanar ɗaukar matakin ramuwar gayya idan Amurka ta ci gaba da datse tasoshin ruwanta a mashigar Hormuz. Rahotanni daga kafofin yaɗa labarai na Iran sun
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin sabon ministan gidaje na Najeriya. Dr. Darma, ɗan asalin jihar Katsina, ya maye gurbin Ahmed Musa
Kungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta bayyana damuwa kan yadda matsalar jin ƙai ke ƙara tsananta a yankin arewa maso gabashin Najeriya. Kungiyar ta ce hare-haren baya-bayan nan
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya jagoranci wata babbar tawaga ta ƴan siyasar kudu maso gabas domin ƙulla ƙawance da arewa maso gabas
Sarkin Kano na biyu, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana damuwarsa kan yadda gwamnatin tarayya ke ci gaba da karɓar bashi duk da matakin da aka ɗauka na cire tallafin man
Sojojin rundunar Operation HADIN KAI a Arewa maso Gabas sun kashe akalla ‘yan ta’adda 24 bayan wani artabu mai tsanani da ya faru a yankin Kukareta. Rahotanni sun nuna cewa