Manoman Diffa Sun Koka Kan Matsalolin Da Ke Barazana Ga Noma



Manoma a jihar Diffa da ke jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwa kan matsalolin da ke barazana ga samar da abinci a yankin.

Sun ce rashin tsaro da hare-haren masu ɗauke da makamai, sauyin yanayi da kuma kwari masu lalata amfanin gona na daga cikin manyan ƙalubalen da suke fuskanta. A cewarsu, matsalolin sun haddasa ƙarancin kayan noma a kasuwanni tare da jefa manoma cikin mawuyacin hali.

Kokex-koken na zuwa ne yayin da ake shirin fara damina da kuma gyaran gonaki domin sabon kakar noma.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]