Jumullar yan Najeriya 115 masu tafiya cirani aka dawo da su gida bayan da suka makale a jamhuriyar Nijar. Yan ciranin sun sauka ne a filin jirgin saman Mallam Aminu
Jumullar yan Najeriya 115 masu tafiya cirani aka dawo da su gida bayan da suka makale a jamhuriyar Nijar. Yan ciranin sun sauka ne a filin jirgin saman Mallam Aminu
Manoma a jihar Diffa da ke jamhuriyar Nijar sun bayyana damuwa kan matsalolin da ke barazana ga samar da abinci a yankin. Sun ce rashin tsaro da hare-haren masu ɗauke
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ƙaddamar da sabon katin shaidar zama ɗan ƙasa, da nufin ƙarfafa tsaro da kuma zamanantar da tsarin tantance jama’a. An fara aiwatar da shirin ne a
Kungiyoyin bokaye a Jamhuriyar Nijar sun yi alkawarin amfani da karfin aljannunsu wajen yakar duk wasu kasashen waje da ke yi wa kasarsu zagon kasa. Wannan bayani ya fito ne
Mai bawa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, Mallam Nuhu Ribadu ya ce babu sansanin sojojin ƙasashen waje a Najeriya. Ribadu ya bayyana haka a matsayin martani kan zargin da
A ranar Talata 25 ga watan Yuni wasu ƴan ta’adda sun kai harin kwanton ɓauna a Tassia Sun Badjo a jihar Tillaberi dake Jamhuriyar Nijar inda suka kashe sojoji 21
Dakarun sojan Jamhuriyar Nijar sun samu nasara kama gawurtaccen ɗan fashin dajin nan mai suna Kachalla Mai Daji a garin Illela dake kan iyakar Najeriya da Nijar. Kachalla Mai Daji
Gwamnatin kasar Amurka ta fara shirin janye dakarunta daga jamhuriyar Nijar kamar yadda kafar yaɗa labarai ta CBS ta bada rahoto. Wani jami’in ma’aikatar wajen Amurka ya faɗawa kafar yaɗa
Shugaba Bola Tinubu ya ba da umarnin bude iyakokin Najeriya ta kasa da ta sama tsakanin Najeriya da Jamhuriyar Nijar. Ya kuma ba da umarnin dage wasu takunkumin da aka
Jami’an mulkin sojan Nijar sun sako Salem Bazoum ɗan gidan tsohon shugaban kasar Nijar, Muhamed Bazoum da sojojib suka yiwa juyin mulki kamar yadda wata sanarwa da kotun soja dake
Kungiyar ISIS ta saki wasu hotuna na mummunan harin d ta kaiwa sojojin Jamhuriyar Nijar kusa da ƙauyen Takanamat a yammacin kasar. Sojoji goma sha shida ne yan ta’addar suka
Kungiyar Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ta yi Allah wadai da kisan da wasu kungiyoyi dauke da makamai suka yi wa sojojin Nijar. Sojojin Nijar 17 ne aka kashe a
Yanayin tsaro a Jamhuriyar Nijar na cigaba da daukar wani salo mara daɗi inda ya yake cigaba da tabarbarewa duba da yadda ake cigaba da samun karuwar hare-hare daga yan
Shugabannin sojoji a Jamhuriyar Nijar sun kafa sabuwar gwamnati a hukumance, kamar yadda suka sanar a wata doka ta talabijin a ranar Alhamis. Matakin dai ya jawo hankulan jama’a a
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya, Ibrahim El-Zakzaky ya gargadi Shugaba Bola Tinubu kan kai wa Jamhuriyar Nijar hari. El-Zakzaky ya yi zargin cewa Faransa da Amurka, na kokarin amfani da
Kusan makwanni biyu bayan da sojoji suka karbe mulki a Nijar, masu juyin mulkin sun nada tsohon ministan tattalin arzikin kasar Ali Mahaman Lamine Zeine a matsayin sabon Firaministan kasar.
Gwamnatin Jamus ta yi wani kakkausan gargadi ga masu juyin mulkin jamhuriyar Nijar da kada su yi wani abu ga shugaba Mohamed Bazoum da ake tsare da shi. Kakakin ma’aikatar
A ranar Juma’ar ne gwamnatin tarayyar Najeriya ta ba da umarnin rufe dukkan iyakokin kasar da jamhuriyar Nijar cikin gaggawa sakamakon juyin mulkin da aka yi a baya-bayan nan da
Gwamnatin mulkin soja a Jamhuriyar Nijar ta yanke hulda da Najeriya bayan kokarin da kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS ta yi na warware rikicin shugabancin da kasar
Wani jami’in ma’aikatar harkokin wajen Amurka ya sanar a jiya Alhamis cewa, kasar Amurka ta yi hayar jirgin da zai kwashe wasu kananan ma’aikatanta daga Jamhuriyar Nijar. Jirgin wanda kuma