ISIS ta fitar da hoton harin da ta kai wa sojojin Nijar

Kungiyar ISIS ta saki wasu hotuna na mummunan harin d ta kaiwa sojojin Jamhuriyar Nijar kusa da ƙauyen Takanamat a yammacin kasar.

Sojoji goma sha shida ne yan ta’addar suka kashe a yayin harin.

A hotunan da kungiyar ta fitar sun nuna gawarwakin sojojin da kuma tarin makamansu da suka kwace.

Ga wasu daga cikin hotunan da kungiyar ta saka.

More from this stream

Recomended

Kotun Tarayya Ta Tabbatar Da David Mark A Matsayin Shugaban ADC

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta tabbatar da shugabancin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ƙarƙashin jagorancin tsohon shugaban majalisar dattawa, David Mark. Kotun ta yi watsi da ƙarar da ɗan majalisar wakilai, Leke Abejide, ya shigar kan shugabancin jam’iyyar, inda ta bayyana cewa lamarin ya shafi harkokin cikin gida na jam’iyyar siyasa. Mai […]