ISIS ta fitar da hoton harin da ta kai wa sojojin Nijar

Kungiyar ISIS ta saki wasu hotuna na mummunan harin d ta kaiwa sojojin Jamhuriyar Nijar kusa da ƙauyen Takanamat a yammacin kasar.

Sojoji goma sha shida ne yan ta’addar suka kashe a yayin harin.

A hotunan da kungiyar ta fitar sun nuna gawarwakin sojojin da kuma tarin makamansu da suka kwace.

Ga wasu daga cikin hotunan da kungiyar ta saka.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]