Kungiyar ISIS ta saki wasu hotuna na mummunan harin d ta kaiwa sojojin Jamhuriyar Nijar kusa da ƙauyen Takanamat a yammacin kasar.
Sojoji goma sha shida ne yan ta’addar suka kashe a yayin harin.
A hotunan da kungiyar ta fitar sun nuna gawarwakin sojojin da kuma tarin makamansu da suka kwace.
Ga wasu daga cikin hotunan da kungiyar ta saka.