Jamus ta yi kakkausan gargadi ga masu juyin mulkin Nijar

Gwamnatin Jamus ta yi wani kakkausan gargadi ga masu juyin mulkin jamhuriyar Nijar da kada su yi wani abu ga shugaba Mohamed Bazoum da ake tsare da shi.

Kakakin ma’aikatar harkokin wajen kasar ya bayyana haka ne a birnin Berlin ranar Litinin.

“Ina son sake jaddadawa a wannan lokaci sakonmu ga masu juyin mulki cewa dole ne su yi tsammanin mummunan sakamako idan wani abu ya faru ga zababben shugaba Bazoum da iyalansa,” in ji kakakin.

“Za mu fahimci cewa a matsayin É“ata guri ne, haka ma takwsrorinmu na Afirka.”

Kakakin ofishin na harkokin wajen ya ce takunkumi da kuma gurfanawa a ciki da waje abu ne mai yiyuwa a matakan da za a dauka idan aka dauki matakin tashin hankali kan shugaban da ake tsare da shi.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...