Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar da Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar na III sun isa ƙasar Nijar don yin sulhu. Idan ba a manta ba a ƴan
Tsohon shugaban mulkin soja a Najeriya Janar Abdulsalami Abubakar da Sarkin Musulmi Sa’ad Abubakar na III sun isa ƙasar Nijar don yin sulhu. Idan ba a manta ba a ƴan
A ranar Larabar da ta gabata ne aka dakatar da samar da wutar lantarki daga Najeriya zuwa jamhuriyar Nijar, yayin da kasashen yammacin Afirka ke kara kakabawa makwabciyar kasar takunkumi.
Faransa ta shirya kwashe Faransawa da wasu ‘yan kasashen Turai daga Nijar a ranar Talata, kwanaki shida bayan juyin mulkin da ya hambarar da gwamnatin Bazoum. A ranar 26 ga
Ofishin jakadancin Faransa a Jamhuriyar Nijar ya fuskanci hari daga wasu masu zanga-zanga dake goyon bayan juyin mulkin sa sojoji suka yi. A ranar Laraba ne, Amadou Abdramane ya sanar
Sojoji sun yi ikirarin hambarar da gwamnatin Nijar bayan wani juyin mulkin da aka yi a yammacin Afirka ranar Laraba lokacin da jami’an tsaron fadar shugaban kasar suka tsare shugaba
Hukumomi a jamhuriyar Nijar sun ce ‘yan ƙasar sun fara amsa kira, wajen kai bindigoginsu don yin rijista a ƙarƙashin wani shiri da aka ƙaddamar ranar Talata. Shirin zai tabbatar
Wani harin sojan sama da dakarun Najeriya suka kai kan yan bindiga yayi sanadiyar mutuwar yara 7 tare da jikkata wasu biyar bisa kuskure a jamhuriyar Nijar. Gwamnan yankin da
Daga Paul Melly Mai sharhi kan Afirka Asalin hoton, Getty Images Bayanan hoto, Aan yi ta zanga-zanar kin jinin Faransa a kasar Mali Lamarin ya fara sannu a hankali. Yaya
VOA Hausa— Mazaunan Yamai babban birnin jamhuriyar Nijar sun fara nuna damuwa game da yanayin tabarbarewar tsaron da aka shiga a ‘yan kwanakin nan inda ‘yan fashi da makami ke
Asalin hoton, Getty Images Gwamnatin Najeriya ta ce ta fara kafa wasu na’urorin sa ido a faɗin iyakokin ƙasar, don bunƙasa tsaro da daƙile fataucin makamai da ƙwaya har ma
Asalin hoton, Garba Shehu Gwamnatin Nijeriya ta ce ta amince da ƙudurin shimfiɗa layin jirgin ƙasa daga Kano zuwa Katsina kuma ya dangane da jamhuriyar Nijar don bunƙasa safarar kayayyaki.
Ya rage kusan watan biyar a gudaanr da babban zaben shugaban kasa na 2020 zagayen farko a jumhuriyar Nijar. Zuwa yanzu ‘yan takara 12 ne suka bayyana anniyarsu ta tsayawa
Hakkin mallakar hoto Getty Images Image caption Tun 2015 Jihar Diffa ke fuskantar hare-hare daga ‘ya’yan ƙungiyar Boko Haram Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta tabbatar da mutuwar dakarunta 12 yayin da
Ranar Lahadi ne Shugaban Faransa Emmanuel Macron ya kai ziyara kasar Nijar domin yin ta’ziyyar sojojin nan 71 da ‘yan bindiga suka kashe. Image caption Shugaba Muhamadou Issoufou na Nijar
Hakkin mallakar hoto Getty Images Shugabannin kasashen yammancin Afirka sun yi taro a Najeriya kan magance matsalar tsaro da ta ki ci ta ki cinyewa a yankin. Ana sa ran
Hakkin mallakar hoto Getty Images Wasu ‘yan kasar Nijar ba sa maraba da ziyarar shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron, wadda ya shirya kai wa kaburburan sojojin Nijar 71 da suka
Photo: Souley Moumini Barma (VOA) An Yaye Tsoffin Mayakan Boko Haram Bayan Koyar Da Su Sana’o’i a Nijar Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun yaye rukunin farko na matasan da suka