An yaye tsoffin mayakan Boko Haram bayan koya masu sana’o’i a Nijar


Photo: Souley Moumini Barma (VOA)
Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun yaye rukunin farko na matasan da suka shafe shekaru Uku suna koyon sana’oi a wani sansani na musamman da gwamnatin kasar ta kafa a yankin Diffa, bayan da suka tuba daga kungiyar Boko Haram da nufin rungumar wata sabuwar rayuwa a cikin al’uma.

More from this stream

Recomended

Trump Ya Yaba Wa Tinubu Kan Yaƙi Da Ta’addanci A Najeriya

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yaba wa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, kan abin da ya bayyana a matsayin ƙwazon jagorancinsa wajen yaƙi da ta’addanci da magance matsalar tsaro a ƙasar. A cewar Fadar Shugaban Ƙasa, Trump ya bayyana hakan ne cikin wata wasiƙa da ya aike wa Tinubu. Ya ce yana yaba wa shugaban […]