Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa (NPA) ta sanar da cewa akalla jiragen ruwa 28 ne ake sa ran za su iso tashoshin jiragen ruwa na jihar Lagos
Hukumar Kula da Tashoshin Jiragen Ruwa ta Kasa (NPA) ta sanar da cewa akalla jiragen ruwa 28 ne ake sa ran za su iso tashoshin jiragen ruwa na jihar Lagos
Majalisar Dokokin Jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige Gwamna Siminalayi Fubara da Mataimakiyarsa, Ngozi Odu, daga mukamansu, bayan tsoma bakin Shugaban Kasa, Bola Tinubu. Majalisar ta ɗauki matakin ne
An tabbatar da rasuwar Sanata Mpigi Barinada, mai wakiltar mazabar Rivers South East a Majalisar Dattawan Najeriya. Akin Alabi, Shugaban Kwamitin Ayyuka na Majalisar Wakilai, ne ya tabbatar da rasuwar
Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Ƙasa, EFCC, ta samu nasarar gurfanar da wata ma’aikaciyar banki, Janet Theophilus Danjuma, kan damfarar wani mai zuba jari kuɗi har N22,350,000
Muhammad Sa’ad Abubakar, Sarkin Musulmi, ya ayyana ranar Laraba 18 ga watan Fabrairu, 2026 a matsayin ranar farko ta watan Azumin Ramadan na shekarar 1447 Hijira, bayan tabbatar da ganin
Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC, ta fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki domin duba korafe-korafen da wasu ke yi kan jadawalin zaɓen 2027, wanda ke nuna cewa za a
Sojojin Gamayyar Hadin Gwiwar Tsaro ta Operation Whirl Stroke (OPWS) sun kama mutane biyu da ake zargi da fashi ga makiyaya da kuma kashe wasu makiyaya a Jihar Benue. Lieutenant
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta yi nasara a yaƙi da ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga da ke addabar al’ummar Najeriya. Shugaban ya faɗi haka
Mm Gwamnatin Jihar Jigawa ta fito da wani shiri na dasa ingantattun itatuwan dabino 10,000, a wani yunkuri na habaka harkar noma da kuma kara karfin fitar da amfanin gona
Hukumar Federal Road Safety Corps (FRSC) ta ɗauki matakin ladabtarwa mai tsauri inda ta sallami jami’ai 43 daga aiki sakamakon laifukan rashin biyayya da ɗabi’a maras kyau da suka aikata
’Yan Najeriya na ci gaba da nuna rashin jin dadinsu bayan da wasu ’yan majalisar dokokin Amurka suka ayyana sunan jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, cikin jerin mutanen
Jami’an tsaro a Jihar Adamawa sun kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu a sace wani dattijo a ƙaramar hukumar Fufore, ciki har da ɗansa na jini. Kakakin
Kasar Amurka na shirin girke sojoji 200 a Najeriya nan da yan makonni masu zuwa kamar yadda jaridar Wall Street Journal ta rawaito. Wata majiya dake gwamnatin Amurka ta fadawa
Mohammad Muhammad, jami’in ‘yan sanda a rundunar jihar Borno, ya mayar da Naira miliyan 2.6 da aka tura masa ba da niyya ba a asusunsa na banki. Nahum Daso, mai
Akalla mutane 30 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Kwanar Barde, karamar hukumar Gezawa a Jihar Kano, a safiyar jiya. Rahotanni sun ce
Shugaban Kwamitin Tsare-tsare da Manufofi na jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), John Odigie-Oyegun, ya bayyana cewa babban zaɓen shekarar 2027 zai kasance fafatawa ne tsakanin ‘yan Najeriya da masu danniya.
Hukumar Kashe Gobara ta Jihar Kano ta tabbatar da mutuwar wani matashi mai suna Yusif Malam-Gwani mai shekaru 18, wanda ya nutse a wani buɗaɗɗen tafkin ruwa a yankin Bachirawa,
Fadar Shugaban Ƙasa ta karɓi cikakken rahoton tsaro daga Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, dangane da harin ta’addanci da aka kai a ƙaramar hukumar Kaiama. Ganawar ta gudana ne a
Rundunar ’yan sandan jihar Akwa Ibom ta ce ta ceto wani tsoho mai shekaru 81 daga hannun wata kungiyar da ake zargi da damfara a birnin Uyo da kewaye. Kakakin
Hukumar shirya jarrabawar kammala sakandare ta kasa, NECO, ta fitar da sakamakon jarrabawar SSCE ta musamman ta shekarar 2025, inda dalibai 68,166 daga cikin 96,979 suka samu kiredit biyar ciki