Wani mummunan al’amari ya faru a Jihar Kano, inda wani yaro mai suna Sa’idu Ahmad, mai shekaru biyu, ya rasu bayan ya fadi cikin rijiya a garin Kwankwaso da ke
Wani mummunan al’amari ya faru a Jihar Kano, inda wani yaro mai suna Sa’idu Ahmad, mai shekaru biyu, ya rasu bayan ya fadi cikin rijiya a garin Kwankwaso da ke
Jagoran jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) na ƙasa, Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa ba za a iya saya ko rinjayar sa da kuɗi a harkar siyasa ba, yana
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta kama wani matashi mai shekaru 28, Baffa’ji Abba, bisa zargin yi wa ‘yar makwabcinsa mai shekaru takwas fyade a karamar hukumar Alkaleri. Rahotanni sun
Dakarun Rundunar Sojin Nijeriya ta 3 Division da ke aiki a karkashin rundunar hadin gwiwa ta Operation Enduring Peace sun kai samame wata maboyar masu garkuwa da mutane a Jihar
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta yi wa manyan jami’anta 13 ado, bayan samun karin girma zuwa sabbin mukamai. An gudanar da bikin ne a Masallacin (Mess) na Jami’an ’Yan
Akalla mutane 30 ake fargabar sun rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka shiga hannun ‘yan bindiga, bayan wani mummunan hari da aka kai a wani yankin Jihar Neja.
Rundunar tsaro ta Nigeria Security and Civil Defence Corps (NSCDC) reshen jihar Kano ta sanar da kama wasu mutane uku da ake zargi da hannu wajen kisan wani jami’inta, AbduRauf
Shugaban Karamar Hukumar Bukkuyum da ke Jihar Zamfara, Alhaji Abubakar Umar-Faru, ya bayyana cewa akalla mutane 1,065 ne aka kashe a yankin tun daga shekarar 2015 zuwa yanzu sakamakon hare-haren
Akalla ’yan jarida bakwai ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu hudu suka jikkata sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da motar Kungiyar ’Yan Jarida ta Najeriya (NUJ)
Wani jigo a jam’iyyar APC, Joe Igbokwe, ya ce kalamai da ayyukan Sheikh Ahmad Gumi suna nuna kamar yana ɗaukar kansa sama da doka. Igbokwe ya bayyana hakan a ranar
Diocese na Katolika na Kontagora ya tabbatar da cewa an samu nasarar ceto dukkan dalibai da ma’aikatan makarantar St. Mary’s Catholic Schools da aka sace a Papiri, Jihar Niger, tare
Hukumar tsaron farar hula ta Najeriya (NSCDC) ta tura jami’anta sama da 1,100 a fadin Jihar Bauchi domin tabbatar da kare rayuka da dukiyoyin al’umma yayin bukukuwan Kirsimeti da Sabuwar
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya da ke Azare zuwa Jami’ar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, domin karrama marigayi fitaccen malamin addinin
Shugaban Ƙasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya ce tafiyarsa zuwa kujerar shugabancin ƙasa ta kasance mai cike da ƙalubale da jarabawa masu yawa, inda ya danganta nasararsa da jajircewa da
Wata mummunar gobara ta tashi a kasuwar katako da ke yankin tashar jirgin ƙasa a birnin Gombe, inda ta ƙone shaguna da kayayyaki masu yawa, lamarin da ya jefa ‘yan
Wasu matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci, lamarin da ya tayar da hankula a unguwar Hotoro. Rahotanni sun ce lamarin
Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda ta Ƙasa (PSC) ta sanar da fara daukar sababbin ‘yan sanda 50,000 a fadin Najeriya, a wani mataki na ƙarfafa aikin tsaron al’umma da
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar
Fitaccen ɗan kokawa John Cena ya ajiye takalmin kokawa bayan shafe shekaru 24 a WWE. Ya yi wasan bankwana a birnin Washington, inda Gunther ya kayar da shi ta hanyar