Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Ƙananan Harkokin Tsaro, Bello Matawalle, da ya tashi cikin gaggawa zuwa Jihar Kebbi domin bin diddigin matsalar sace dalibai mata 25 da
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci Ministan Ƙananan Harkokin Tsaro, Bello Matawalle, da ya tashi cikin gaggawa zuwa Jihar Kebbi domin bin diddigin matsalar sace dalibai mata 25 da
Mutane hudu daga gida daya sun rasa rayukansu a safiyar Laraba, bayan da gobara ta tashi a gidansu da ke Kundila Layin Baba Impossible, a karamar hukumar Tarauni, jihar Kano.
Ana zaman ɗarɗar a Masarautar Zuru a Jihar Kebbi bayan ’yan bindiga sun kutsa Government Girls Comprehensive Senior Secondary School, Maga, a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu. Harin ya yi sanadin mutuwar
Jami’an Kenya sun kama akalla ’yan Najeriya uku a Mwaliko Estate da ke Mwea Town bisa zargin wata makarkashiyar zamba ta yanar gizo. Rahoton Tuko News ya nuna cewa rundunar
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da dokar da ke hana ɗaukar mutanen da ba su kai shekara 18 ba a rundunar sojojin ƙasar. Wannan mataki ya zo ne bayan ta
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da bukatar Shugaba Bola Ahmed Tinubu na ɗaukar rance na N1.15 tiriliyan daga kasuwar bashin cikin gida domin cike gibi a kasafin kuɗin shekarar 2025.
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta sanar da rage kuɗin da masu niyyar zuwa aikin Hajji za su biya a shekarar 2026, inda ta ce sabon farashin ya yi ƙasa
Mataimakin Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kebbi, Alhaji Muhammad Sama’ila-Bagudo, ya kuɓuta daga hannun ‘yan bindiga bayan kwana da dama da aka yi da shi a cikin daji. Rahotanni sun nuna
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta bari kowace ƙasa ta tsoratar da ita ba, duk da damuwar da ake nunawa a duniya game da
Yu Dunhai jakadan kasar China a Najeriya ya ce China za ta cigaba da taimakawa Najeriya a yakin da take da ta’addanci. Dunhai ya bayyana haka ne a cikin wani
Majalisar dattawa ta fara ƙoƙarin kawo karshen yin amfani da motoci masu aiki da man fetur inda ta fara nazartar kudirin dokar motoci masu amfani da wutar lantarki. Dokar da
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Borgu da Agwara, Jafaru Mohammad Ali Damisa, ya tsira daga harin da ake zargin ’yan ta’adda ne suka kai masa a yankin Lumma–Babanna da
Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Legas ta sake cafke wani tsohon fursuna mai shekara 25 da haihuwa, tare da wasu mutum biyu da ake zargi da aikata laifuka daban-daban a sassan
Akalla mutane takwas sun mutu a wani mummunan haɗarin mota da ya faru da safiyar Alhamis a kan babban titin Legas zuwa Ibadan, kusa da gadar Kara Bridge, wajen da
Rundunar ‘Yan Sanda Jihar Bauchi ta kama mutane biyu da ake zargin sun yi jerin fashi da satar kayayyaki a cikin garin Bauchi. CSP Ahmed Mohammed Wakil, Jami’in Hulɗa da
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, ya karɓi mutane 23 da sojojin Najeriya suka ceto a ranar Talata, a Hedkwatar Rundunar Sojojin 22 Armoured Brigade dake Ilorin, babban birnin jihar. Mutanen
’Yan fashi sun kai hari a daren Lahadi a kauyen Dinkawa dake karamar hukumar Charanchi a jihar Katsina, inda suka sace mutane biyar sannan suka yi fashin wasu shanu. Wani
Aloy Ejimakor, Lauyan Musamman na Nnamdi Kanu, shugaban ƙungiyar Indigenous People of Biafra (IPOB), da kuma ɗan siyasa mai fafutuka, Omoyele Sowore, sun samu ‘yancin fita daga Kurkukun Kuje bayan
Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Gombe ta tabbatar da rasuwar direban tsohon Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida, Col. Abdullahi Bello (mai ritaya), wanda ya rasu sakamakon raunin da ya
Adadin mutanen da suka rasa rayukansu a gobarar tankar mai da ta afku a garin Essa, karamar hukumar Katcha ta Jihar Neja, ya kai 57. Rahoto ya nuna cewa lamarin