Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar APM, bayan shawarwari da suka dauki makonni. Ya sanar da matakin ne a ranar Asabar
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnan Jihar Bauchi, Bala Abdulkadir Mohammed, ya fice daga jam’iyyar PDP tare da komawa jam’iyyar APM, bayan shawarwari da suka dauki makonni. Ya sanar da matakin ne a ranar Asabar
Masu ruwa da tsaki na jam’iyar APC a jihar Katsina sun fitar da jerin sunayen mutanen da za su yi wa jam’iyar takara a zaɓen shekarar 2027 bayan zaman sulhu
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya aike da sunan, Joseph Olasukanmi Tegbe a matsayin wanda zai naɗa sabon ministan wutar lantarki. Mai magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga shi
Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Illela/Gwadabawa a jihar Sokoto, Isah Ambarura, ya fice daga jam’iyyar APC zuwa ADC. Mataimakin shugaban kwamitin dokoki da harkokin majalisa ya bayyana cewa ya
Majalisar zartarwa ta tarayya (FEC) ta amince da kwangilolin ayyukan jirgin ƙasa guda uku da kudinsu ya kai dala biliyan 2.99 a jihohin Lagos, Kano da Kaduna. Ministan kudi kuma
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta sabunta shafinta na intanet inda ta saka David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar ADC da Rauf Aregbesola a matsayin sakatare. An
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince a fitar da kudi naira biliyan 2 domin tallafawa mutanen da harin ranar 29 ga watan Maris ya shafa a Anguwar Rukuba dake
Kotun Ƙolin Najeriya ta saka ranar Alhamis 30 ga watan Afrilu a matsayin ranar da za ta yanke hukunci kan rikicin shugabancin jam’iyar ADC. Tun da farko kotun ƙolin ta
Gwamnatin jihar Imo ta haramta yawan sauya littattafan karatu a dukkan makarantu na gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar. Haka kuma, ta dakatar da gudanar da bukukuwan yaye
Dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam’iyyar Labour Party a zaben 2023, Yusuf Datti Baba-Ahmed, ya sake nanata cewa jam’iyyar APC ba ta lashe zaben shugaban kasa na shekarar ba.
Jam’iyar LP ta zaɓi, Nenadi Usman a matsayin cikakkiyar shugabar jam’iyar. An zaɓi Usman a ranar Talata a wurin babban taron jam’iyyar da aka gudanar a Umuahia babban birnin jihar
Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) ta bayyana aniyarta ta ficewa daga ƙungiyar ƙasashe masu arzikin man fetur ta OPEC bayan shafe sama da shekaru 60 tana cikinta. Gwamnatin ƙasar ta ce
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta ƙaddamar da sabon katin shaidar zama ɗan ƙasa, da nufin ƙarfafa tsaro da kuma zamanantar da tsarin tantance jama’a. An fara aiwatar da shirin ne a
Shugaban Najeriya mai ci a yanzu, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta sake tsayawa takarar shugabancin ƙasar a babban zaɓen shekarar 2027. Rahotanni sun nuna cewa an sayi fom
Gwamnan Jihar Kano, Abba Yusuf, ya yi kakkausar suka kan halayyar wasu matasa da suka aikata abin da ya kira rashin da’a yayin ziyarar uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu.
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayyana cewa an samu nasarar ceto yara 15 daga cikin wadanda aka sace a wata makaranta da gidan marayu da ke Zariagi. Kwamishinan yada labarai na
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da sace yara 24 daga wani gidan marayu a jihar, abin da ya sake jawo damuwa kan matsalar tsaro. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya
Jam’iyar National Democratic Party, NDC ta roki Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Peter Obi da su shiga jam’iyar su yi takara a zaɓen shekarar 2027. A wani sako da ta
Shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), David Mark, ya bayyana cewa Najeriya na fuskantar barazanar komawa tsarin jam’iyya ɗaya, inda ya zargi jam’iyyar APC da raunana jam’iyyun adawa da kuma
Tsohon ministan harkokin waje na Najeriya, Yusuf Maitama Tuggar, ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar Bauchi a zaɓen shekarar 2027. Tuggar ya gode wa Shugaba Bola Ahmed