Shahararren ɗan kasuwa a Najeriya, Blord, ya samu ‘yanci daga gidan gyaran hali na Kuje bayan ya cika sharuddan beli da aka gindaya masa. Blord ya fita daga gidan yarin
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Shahararren ɗan kasuwa a Najeriya, Blord, ya samu ‘yanci daga gidan gyaran hali na Kuje bayan ya cika sharuddan beli da aka gindaya masa. Blord ya fita daga gidan yarin
Shahararren ɗan kasuwa a Najeriya, Blord, ya samu ‘yanci daga gidan gyaran hali na Kuje bayan ya cika sharuddan beli da aka gindaya masa. Blord ya fita daga gidan yarin
Mutane uku sun rasa rayukansu a wani hatsarin mota da ya faru a Polo Roundabout da ke ƙaramar hukumar Jos North a Jihar Plateau. Rahotanni sun ce hatsarin ya auku
Babbar kotun tarayya dake Abuja ta bayar da umarnin a saki, Sheikh Sani Abdulkadir Zaria ba tare da wani sharadi har ila yau ta kuma bayar umarnin biyansa diyar naira
Jam’iyar NNPP ta zaɓi, Bala Mohammed a matsayin sabon shugaban jam’iyyar na kasa. Zaɓen nasa na zuwa ne bayan da shugaban jam’iyar, Ajuji Ahmad wanda aka naɗa shugabancin riko a
Dakarun rundunar Operation Whirl Stroke sun samu nasarar ceto fasinjoji 13 da aka yi garkuwa da su akan titin Makurdi zuwa Otukpo a jihar Benue lokacin da su ke tafiya
Ministan tsaron Isra’ila, Israel Katz, ya ce an umarci rundunar sojin ƙasar, IDF, da ta yi amfani da dukkan ƙarfinta a Lebanon idan aka sake kai hari kan sojojinta. Wannan
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya sanar da komawarsa jam’iyyar APC bayan ya fice daga PDP. Shekarau ya koma APC tare da Sanata Bello Hayatu Gwarzo, wanda shi
Shugabannin jam’iyyun APC da SDP a ƙananan hukumomin Esa Oke da Obokun a jihar Osun sun sauya sheka ya zuwa jam’iyar Accord Party inda suka bayyana goyon bayansu ga gwamnan
Kasa da sa’o’i 24 bayan ta sanar da buɗe mashigar ruwan Hormuz kasar Iran ta sanar da sake rufe mashigar ruwan kan abinda ta kira rashin cika alkawarin da kasar
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya gode wa Iran bayan sanarwar da ta yi na buɗe mashigar Hormuz ga dukkan jiragen ruwa har zuwa ƙarshen tsagaita wuta. Trump ya bayyana hakan
Jagoran adawar Najeriya, Atiku Abubakar, ya kai ziyara ga jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, a gidansa da ke unguwar Maitama a Abuja. Ziyarar na zuwa ne kwanaki kaɗan bayan
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da kasafin kuɗin ƙasar na shekarar 2026 wanda yawansa ya kai naira tiriliyan 68.32. A cikin wata sanarwa da kakakin shugaban ƙasa, Bayo
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake sukar ƙungiyar tsaro ta NATO, inda ya gargaɗe ta da ta nisanci mashigar Hormuz. Wannan na zuwa ne bayan Faransa da Birtaniya sun sanar
Kafar yaɗa labarai ta CBS ta ruwaito cewa jami’an Amurka na iya komawa Pakistan cikin ƴan kwanaki masu zuwa domin faɗaɗa tattaunawa da Iran. Rahoton, wanda ya ambato wasu “majiyoyi
Wasu ƴanbindiga sun yi garkuwa da ɗalibai da ke kan hanyarsu ta zuwa rubuta jarrabawar shiga jami’a (JAMB) a jihar Benue, lamarin da ke ƙara nuna matsalar tsaro a ƙasar.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa ƙasashen Lebanon da Isra’ila sun amince da tsagaita wuta na kwanaki 10, wanda zai fara aiki da ƙarfe 5:00 na yamma agogon ƙasar.
Wata kotu a Abuja ta amince wa Hukumar Yaƙi da Masu Yi wa Tattalin Arzikin Ƙasa Ta’annati (EFCC) ta kama tsohuwar ministar jin ƙai, Sadiya Umar Farouq. Hukumar EFCC na
Fafaroma Leo ya bayyana rashin jin daɗinsa kan yadda wasu shugabanni ke kashe biliyoyin kuɗi wajen gudanar da yaƙe-yaƙe, a wani jawabi da ya gabatar ba tare da tsoro ba