Rikici tsakanin Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah ya sake ƙamari, inda ɓangarorin biyu ke zargin juna da karya yarjejeniyar tsagaita wuta da aka tsawaita kwanan nan. Rundunar sojin Isra’ila (IDF) ta
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Rikici tsakanin Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah ya sake ƙamari, inda ɓangarorin biyu ke zargin juna da karya yarjejeniyar tsagaita wuta da aka tsawaita kwanan nan. Rundunar sojin Isra’ila (IDF) ta
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya fitar da sanarwa bayan ganawarsa da babban hafsan sojin Pakistan, Janar Asim Munir, inda suka tattauna muhimman batutuwa kan tsagaita wuta. Sanarwar ta
Dakarun tsaron Iran sun yi barazanar ɗaukar matakin ramuwar gayya idan Amurka ta ci gaba da datse tasoshin ruwanta a mashigar Hormuz. Rahotanni daga kafofin yaɗa labarai na Iran sun
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da Dr. Muttaqha Rabe Darma a matsayin sabon ministan gidaje na Najeriya. Dr. Darma, ɗan asalin jihar Katsina, ya maye gurbin Ahmed Musa
Kungiyar agaji ta Médecins Sans Frontières (MSF) ta bayyana damuwa kan yadda matsalar jin ƙai ke ƙara tsananta a yankin arewa maso gabashin Najeriya. Kungiyar ta ce hare-haren baya-bayan nan
Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar LP a zaɓen 2023, Peter Obi, ya jagoranci wata babbar tawaga ta ƴan siyasar kudu maso gabas domin ƙulla ƙawance da arewa maso gabas
Sarkin Kano na biyu, Muhammadu Sanusi II, ya bayyana damuwarsa kan yadda gwamnatin tarayya ke ci gaba da karɓar bashi duk da matakin da aka ɗauka na cire tallafin man
Sanata Anthony Siyako Yaro dake wakiltar mazaɓar Kudancin jihar Gombe a majalisar dattawa ya sauya sheka daga jam’iyar PDP ya zuwa APC. A wata sanarwa da aka fitar, Isma’ila Uba
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma’a ya rantsar da Engr Muntaka Rabe Darma a matsayin sabon ministan gidaje da bunkasa birane. Da yake magana da yan jaridar fadar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kuɓutar da wasu mata 15 da kuma kananan yara da mayakan Boko Haram su ka yi garkuwa da su a jihar Borno. A wata sanarwa
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaba ƙarƙashin jam’iyar, a fadar Aso Rock dake Abuja. Ganawar ta gudana ne a ofishin shugaban ƙasa dake cikin
Sojojin rundunar Operation HADIN KAI a Arewa maso Gabas sun kashe akalla ‘yan ta’adda 24 bayan wani artabu mai tsanani da ya faru a yankin Kukareta. Rahotanni sun nuna cewa
Kotun koli ta Jihar Kano ta yanke wa wani matashi mai suna Umar Idris hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan samunsa da laifin kisan wani dan kasuwa, Sabiu Umar. Kotun
Sojojin rundunar Operation HADIN KAI a Arewa maso Gabas sun lalata hanyoyin sufuri na kungiyar ISWAP tare da kashe ‘yan ta’adda da dama a yankin Tafkin Chadi kusa da tsibirin
Gwamnatin jihar Cross Rivers ta ce ta gano tare da killace wasu mutane 10 da suka yi mu’amala da dan ƙasar China da ya sake shigo da cutar Covid-19 Najeriya.
Dakarun sojan Najeriya sun kashe akalla yan ta’adda 30 a wasu jerin hare-haren ta sama da su ka kai musu a yankin tafkin Chadi a jihar Borno. A cewar Zagazola
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya sauke Wale Edun daga mukaminsa na ministan kuɗi inda ya maye gurbinsa da Taiwo Oyedele wanda shi ne karamin ministan kudi. A wata sanarwa
Gwamnatin jihar Cross River ta sanar da cewa an samu wani mutum guda dake dauke da cutar Covid-19 a jihar. A cewar kamfanin Dillancin Labaran Najeriya NAN kwamishinan yaɗa labarai
Ƴan majalisar wakilai ta tarayya 3 sun koma jam’iyar ADC gabanin zaɓen shekarar 2027. Thaddeus Attah dake wakiltar mazaɓar Eti-Osa ta jihar Lagos ƙarƙashin jam’iyar LP, Usman Zubairu mazaɓar Birnin
Wani direban aikin kai kaya ya rasa ransa a wani hatsarin mota da ya faru a yankin Alapere da ke jihar Lagos, bayan wata tankar mai ta buge shi. Rahotanni