Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam’iyar APC takara a zaben shekarar 2027. Gwamna Sule ya bayyana haka
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ayyana sunan, Sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda yake so ya tsayawa jam’iyar APC takara a zaben shekarar 2027. Gwamna Sule ya bayyana haka
Wata likita mai suna Ere Siana Sintei Ogbachi ta rasu sakamakon wasu matsaloli bayan ta haifi ‘yan uku a Asibitin Koyarwa na Jami’ar Niger Delta (NDUTH) da ke Okolobiri, a
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da binne Birgediya Janar Omo Braimah tare da wasu sojoji da suka rasa rayukansu a wani hari da mayaƙan Boko Haram suka kai a jihar
A ranar Laraba ake sa ran Fafaroma Leo zai isa kasar Kamaru, a matsayin bangare na biyu na rangadin da yake yi a nahiyar Afirka. Yayin ziyarar, Fafaroman zai gana
Shugabancin jam’iyar ADC tsagin David Mark ya kori Nafiu Bala daga jam’iyar bayan da suka zarge shi a yiwa jam’iyya zango kasa. Har ila yau jam’iyar ta kori ƙarin wasu
Rundunar Sojan Saman Najeriya ta ce ta kaddamar da bincike kan rahoton dake cewa an samu asarar rayukan fararen hula a harin da jirgin yakin rundunar ya kai kan kasuwar
Hukumar NDLEA dake yaki da hana sha da fataucin miyagun kwayoyi a Najeriya ta kama wani mutum mai suna Friday Ahukanna Chigbu mai shekaru 93 a jihar Abia da laifin
Rundunar sojin Operation Hadin Kai ta kama wani yaro ɗan shekara 15 da ake zargi da aikin kai kayan agaji da kuɗi ga mayakan ƙungiyar ISWAP a jihar Borno. Wani
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Mohammed Hayatu-Deen, ya fice daga jam’iyyar tare da komawa African Democratic Congress (ADC), inda ya ce dalilinsa shi ne
Hukumomin Iran sun bayyana cewa fiye da mutum 3,300 ne suka rasa rayukansu tun bayan ɓarkewar yaƙi tsakanin ƙasar da Amurka da kuma Isra’ila. Alƙaluma daga sashen lafiya na ma’aikatar
Jam’iyyar ADC ta haɗakar ƴan hamayya a Najeriya ta ayyana ranar 12 ga watan Mayu mai kamawa domin rantsar da sabbin shugabanninta a faɗin ƙasar. A cikin wata sanarwa da
Rahotonni daga jihohin Borno da Yobe a arewa maso gabashin Najeriya sun nuna cewa wani harin jirgin yaƙi ya yi sanadin mutuwar gomman mutane da suka je kasuwar Jilli. Kasuwar
Wata babbar kotun tarayya dake Abuja ta yanke wa, Auwalu Sama’ila mamba a kungiyar Boko Haram,hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan da ta same shi da aikata laifukan ta’addanci. Alkalin
Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Juma’a ya ƙaddamar da wasu ayyukan raya kasa a jihar Bayelsa a wata ziyarar aiki da ya kai jihar. Ɗaya daga cikin manyan
Tsohon shugaban jam’iyyar APC na farko a Jihar Jigawa, Ado Sani Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar a hukumance. Kiri, wanda ya wakilci mazabar Ringim/Taura a Majalisar Wakilai daga
Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa duk da ƙalubalen tattalin arziki, farashin man fetur a Najeriya ya fi na Kenya da wasu ƙasashen Afirka sauƙi. Ya faɗi hakan
Nafiu Bala jigo a jam’iyar ADC ya jagoranci zanga-zangar magoya bayansa ya zuwa ofishin hukumar zabe ta INEC dake Abuja a ranar Alhamis. Bala na ikirarin cewa shi ne halastaccen
Ƴan ta’adda a ranar Alhamis sun kai farmaki kan sansanin sojoji dake Benisheikh a jihar Borno inda su ka kashe dakarun soja. A wata sanarwa ranar Alhamis Michael Onoja daraktan
Daruruwan matasa ne a ƙarƙashin ƙungiyar Coalition for Jonathan Goodluck Jonathan su ka tattara a kofar gidan tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan inda suka shawarce shi da ya tsaya takarar
Shugabancin jam’iyar ADC na ƙasa tsagin David Mark ya gana da na jam’iyar PDP ƙarƙashin Kabiru Tanimu Turki a Abuja. Taron na zuwa ne a dai-dai lokacin da dukkanin jam’iyyun