Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya gana da tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a gidansa dake Abuja A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya gana da tsohon gwamnan Kano Rabi’u Musa Kwankwaso a gidansa dake Abuja A cikin wani sako da ya wallafa a shafinsa na X
Shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya ɗage tafiyar da ya shirya yi zuwa Iperu a jihar Ogun inda ake sa ran zai buɗe filin jirgin saman Gateway da aka samar
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga yaƙi da Iran ba, duk da matsin lambar da yake fuskanta daga shugaban Amurka, Donald Trump. Starmer ya
Shugaban Amurka, Donald Trump, ya bayyana cewa yana son rage hare-haren da ake kai wa Iran, inda ya alƙawarta cewa yaƙin zai kawo ƙarshe cikin mako biyu zuwa uku masu
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad ya nuna alamun shirin komawa jam’iyar adawa ta ADC inda ya ce jam’iyar ta nuna alamun za ta iya kwace mulki a hannun jam’iyar APC
A ranar Talata ne shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da tsohon shugaban jam’iyar APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da kuma tsohon ministan tsaro, Badaru Abubakar. Shugaban ƙasar
Wasu al’ummomi a yankin ƙaramar hukumar Wudil a Jihar Kano sun zargi ’yan sanda da ƙone musu gidaje, wuraren sana’a, kayan abinci da kuma dabbobi, sakamakon wata hatsaniya da ta
Tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sake gurfana a gaban Babbar Kotun Jihar Kaduna a ranar Talata, bisa tuhume-tuhumen da Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (ICPC)
Ɗan takarar gwamnan jihar Kano ƙarƙashin jam’iyar APC a zaɓen 2023,Dr. Nasir Yusuf Gawuna ya sanar da ficewarsa daga jam’iyar APC. Sanarwar fitarsa daga jam’iyar na kunshe ne a cikin
Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima ya kai ziyarar ta’aziya gidan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai wanda Allah Ya yi wa mahaifiyarsa rasuwa a kasar Masar. Kamfanin Dillancin Labaran
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya koma jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) a ranar Litinin, matakin da masu lura da siyasa ke kallon a matsayin wani muhimmin sauyi
Rahotanni sun tabbatar da sahihancin wasu hotuna da aka yaɗa a shafukan sada zumunta, waɗanda ke nuna harbo jirgin sojin Amurka na AWACS a sansanin sojin saman Amurka na Prince
An gudanar da jana’izar mahaifiyar tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, a birnin Abuja. Marigayiya Hajiya Umma ta rasu ne a ranar Juma’a a birnin Alƙahira na ƙasar Masar,
Kafofin yaɗa labaran Isra’ila sun ruwaito cewa an ga baƙin hayaƙi na tashi a wasu kamfanoni da ke yankin Negev a kudancin ƙasar. Tashar Channel 12 da kuma jaridar Times
Gaggan ƴan siyasa na Najeriya da kuma wasu shuwagabannin addinai sun tattaru a babban masallacin ƙasa dake Abuja inda su ka gudanar addu’ar cikar shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu shekaru
Jagoran jam’iyyar NNPP, Sanata Rabiu Kwankwaso, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar bayan shafe kusan shekara huɗu yana cikinta. Matakin nasa na zuwa ne a daidai lokacin da manyan jiga-jigan
Rundunar ‘yan sandan Jihar Katsina ta kama wata mata mai shekaru 27, Hadiza Ibrahim, bisa zargin satar kayayyaki da darajarsu ta kai Naira miliyan 10,102,000 a wani babban shagon sayayya
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya aika saƙon ta’aziyya ga tsohon gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai, bisa rasuwar mahaifiyarsa, Hajiya Umma. Rahotanni sun ce Hajiya Umma ta rasu ne
Hukumar ICPC dake yaki da hana ci da karɓar rashawa ta saki tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai. Tun ranar 19 ga watan Fabrairu ne ke tsare da El-Rufai.