Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa da matakin hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, a
Karanta sababbin labarai da rahotanni daga Arewacin Najeriya a cikin harshen Hausa a AREWA News. Mun kawo maku bayanan da suka shafi siyasa, kasuwanci, al’amura da kuma harkokin jama’a a yau da kullum.
Fitattun ‘yan jam’iyyar haɗaka ta ADC, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi da Rabiu Kwankwaso, sun jagoranci zanga-zangar nuna adawa da matakin hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, a
Ƙasashen Kuwait da Hadaddiyar Daular Larabawa (UAE) sun bayyana cewa har yanzu suna fuskantar hare-haren jirage marasa matuƙa da makamai masu linzami da aka harba daga Iran, duk da tsagaita
Najeriya na ci gaba da gudanar da shari’a kan fiye da mutum 500 da ake zarginsu da hannu a hare-haren ‘yan ta-da-ƙayar-baya da suka yi sanadin mutuwar dubban mutane, a
Rikicin jam’iyar ADC na cigaba da kara tsamari bayan da wani tsagi ya sake bulla da ya ce bai yadda da shugabancin ɓangaren David Mark ba da kuma na Nafiu
Wata kungiya mai zaman kanta dake Abuja ta jagoranci zanga-zangar nuna goyon baya ga hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC kan matakin da ta dauka game da jam’iyar
Tashin hankali na ƙaruwa a jihar Katsina yayin da Gwamna Dikko Umaru Radda ya kira taron gaggawa na Kwamitin Tsaro a Fadar Gwamnati domin duba halin da ake ciki. Taron,
Sanatan Amurka Chris Murphy ya yi kakkausar suka ga barazanar da tsohon Shugaban Amurka Donald Trump ke yi kan Iran, inda ya ce duk wani hari da aka kai kan
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Aƙalla gwamnatocin jihohi 7 ne suka kwashe ɗaliban su kusan 1630 daga jami’ar Jos biyo bayan tashin hankalin da aka samu a jihar Filato. A ranar 27 ga watan Maris
Jam’iyyar APC a jihar Jigawa na fuskantar ƙalubale bayan da wasu manyan jiga-jiganta suka fice tare da komawa jam’iyyar adawa ta ADC. Daga cikin fitattun waɗanda suka sauya sheƙa akwai
Rahotanni daga jihar Zamfara a arewa maso yammacin Najeriya sun nuna cewa jami’an tsaro sun yi nasarar hallaka wasu manyan ’yanbindiga kimanin 65 a wani samame. Bayanan sun ce daga
Hadin gwiwar jami’an tsaron Najeriya sun kaddamar da farautar wasu mutane da ƴanbindiga suka sace a garin Kurfa da ke karamar hukumar Bukkuyum a jihar Zamfara. A ranar Juma’a, dan
Wasu mutane da ake zargin batagari ne sun kashe aƙalla mutane 11 tare da kone gidaje sama da 50 a garuruwan Akyawa da Udege dake karamar hukumar Nasarawa ta jihar
Nentawe Yilwatda shugaban jam’iyar APC na kasa ya bayar da tallafin naira miliyan 15 ga mutanen da su ka jikkata a harin da yan bindiga su ka kai Unguwar Rukuba
Jam’iyyar PDP a jihar Bauchi ta bukaci gwamnan jihar, Bala Mohammed, da ya ci gaba da kasancewa a jam’iyyar duk da rade-radin da ake yi kan yiwuwar ficewarsa. Sakataren yaɗa
Jagoran ɗariƙar Katolika na duniya, Fafaroma Leo, ya sake kira ga shugaban Isra’ila Isaac Herzog da a buɗe ƙofa domin kawo ƙarshen yaƙin Iran. Rahoton kamfanin dillancin labarai na Reuters
Hukumar zaɓen Najeriya (INEC) ta yi fatali da kiraye-kirayen da wasu ke yi na a sauke shugabanta, Farfesa Joash Amupitan, daga muƙaminsa. A cikin wata sanarwa da ta fitar, hukumar
Dakarun soja na rundunar tsaro ta 29 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar dakarun kungiyar Civilian JTF sun kama wani da ake zargin mai garkuwa da mutane ne a
Ƙungiyar kare haƙƙin ɗan’adam ta Amnesty International a Najeriya ta bayyana cewa an kashe mutane 20 tare da sace aƙalla wasu 30 a yankin Mafa da ke jihar Borno. A
Rundunar juyin juya halin Iran ta tabbatar da cewa dakarunta sun kwace wani jirgin yaƙi mara matuƙi ƙirar Hermes 900 da aka harba mata. Rundunar ta bayyana cewa an kwace