Akalla mutane 11 ne suka mutu wasu takwas kuma suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Aiyere dake kan hanyar Bode Saadu zuwa Ilorin a karamar
Akalla mutane 11 ne suka mutu wasu takwas kuma suka jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya faru a Aiyere dake kan hanyar Bode Saadu zuwa Ilorin a karamar
Yan bindiga sun sace,Mr. Safiyanu Andaha shugaban karamar hukumar Akwanga ta jihar Nasarawa. A cewar rahotanni yan bindigar sun sace shugaban karamar hukumar tare da wasu mutane ciki har da
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a ranar Litinin ya sanya hannu kan daftarin kudirin kasafin kudin shekarar 2024 da za a kashe naira tiriliyan 28.78. Tinubu ya rattaba hannun ne
Jami’an tsaro a jihar Kogi sun samu nasarar ceto wasu mutane 21 sa’o’i 48 bayan anyi garkuwa da su. Gwamna Yahaya Bello wanda ya yabawa kokarin jami’an tsaron ya jaddada
Sojojin rundunar Operation Hadin Kai dake yaki da yan ta’adda a yankin arewa maso gabas sun samu nasarar kama wasu mayakan Boko Haram biyu. Mayakan na Boko Haram sun fada
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle ya jagoranci tawagar manyan hafsoshin rundunar sojan Najeriya a wata ziyara da suka kai jihar Filato. Ministan na tare da babban hafsan sojan Najeriya, Gabriel
Rundunar yan sandan jihar Nasarawa, ta ce jami’anta sun ceto wani malamin jami’ar jihar Nasarawa. Malamin mai suna, Isaac Igbawua na fannin nazarin ƙananan kwayoyi halittu anyi garkuwa da shi
Dakarun rundunar sojan ruwan Najeriya dake aiki da jirgin NNS Beecroft sun kama wasu mutane uku da suka shiga cikin farfelan wani jirgin ruwan mai dake kan hanyar sa ta
Mutane hudu aka kashe a yayin da aka yi garkuwa da wasu 39 lokacin da ƴan bindiga suka kai farmaki kauyen Kuduru dake karamar hukumar Bwari a birnin tarayya Abuja
Yaran da basu gaza 7 ne da suka fito daga Bauchi gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya miƙa su ga iyayensu. Bayanin haka na kunshe ne cikin wata sanarwa da
Babban Sifetan Yan sandan Najeriya, Kayode Egbetokun ya ziyarci birnin Jos a ranar Juma’a kan hare haren da aka kai wasu kauyukan jihar a yan kwanakin nan. Sama da mutane
Rundunar sojan Najeriya shiya ta 7 dake Maiduguri ta ce ta tsare wani soja da ake zargin yana da hannu kan kisan wani direban babbar mota akan hanyar Gamboru-Dikwa. A
An gudanar da jana’izar tsohon shugaban majalisar wakilai ta tarayya Hon. Ghali Umar Na’Abba a fadar filin kofar kudu dake fadar qmai martaba sarkin Kano. Dubban mutane da suka hada
Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu ya mutu. Jaridar Punch ta rawaito cewa Akeredolu ya mutu ne da safiyar ranar Laraba yana da shekaru 67. An rawaito cewa gwamnan ya mutu
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi allawadai da abin da ya kira mummuna da mummuna harin da aka kai kananan hukumomin Bokkos da Barikin Ladi dake jihar Filato inda
Wata tawagar kungiyar gwamnonin Najeriya sun kaiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ziyara a birnin Lagos. Da yammacin ranar Alhamis ne Tinubu ya isa Lagos daga Abuja cikin jirgin shugaban
Rundunar yan sandan jihar Lagos ta ce wata mata mai suna, Dorcas Oluwabukola ta shiga hannun yan sanda bayan da aka zargeta da watsawa mijinta ruwan zafi biyo bayan sabani
Hukumar NDLEA dake hana sha da da fataucin miyagun kwayoyi ta ce jami’anta dake filin saman Murtala Muhammad dake Lagos sun kama kwayar Tramadol miliyan 7.5. A wata sanarwa ranar
Gwamnatin tarayya tayi allawadai da harin da aka kai kan manyan turakun lantarki dake kai wuta jihar Yobe. A wani sako da ya wallafa a shafin X ranar Asabar, ministan
Hukumar Kula Da Gidajen Gyaran Hali ta Najeriya ta sanar da cewa fursunoni 3,413 ne ke zaman jiran a zartar musu da hukuncin kisa kuma suke tsare a gidajen gyaran