Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da yin garkuwa da wasu 39 a Abuja da Niger

Mutane hudu aka kashe a yayin da aka yi garkuwa da wasu 39 lokacin da Æ´an bindiga suka kai farmaki kauyen Kuduru dake karamar hukumar Bwari a birnin tarayya Abuja da kuma kauyukan Garam da Azu dake jihar Niger mai makotaka da birnin.

A ranar 23 ga watan Disamba ne yan bindigar suka farma Garam dake da tazarar kilomita 5 daga garin Bwari inda suka kashe wani fasto na cocin RCCG tare da yin garkuwa da wasu mutane 13.

Har ila yau a ranar 28 ga watan Disamba yan bindigar suka farma Kuduru wanda yayi iyaka da Garam inda suka yi garkuwa da mutane 18.

Haka kuma a ranar 29 ga watan Disamba yan bindigar suka farma Azu inda suka kashe mutane uku suka kuma yi garkuwa da wasu mutum 8.

Kawo yanzu dai rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja bata fitar da wata sanarwa ba kam faruwar lamarin.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...