Gwamnatin jihar Kaduna, ta kafa wani kwamiti da zai biya diyya tare da tallafi ga mutanen da harin jirgin sama marar matuki na rundunar sojan Najeriya ya kai kan mutanen
Gwamnatin jihar Kaduna, ta kafa wani kwamiti da zai biya diyya tare da tallafi ga mutanen da harin jirgin sama marar matuki na rundunar sojan Najeriya ya kai kan mutanen
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Uba sani ya bayar da umarnin bincike kan harin jirgin sama da ya kashe mutane da dama a ƙauyen Tudun Birni dake ƙaramar hukumar Igabi ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Jam’iyar APC ta lashe dukkanin zaɓen shugabannin kananan hukumomin jihar Ekiti da kuma na kujerun kansiloli 177 da aka gudanar. A ranar Asabar ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da karkatar da kayan tallafin abinci da gwamnatin ta samar. Mutanen da aka kama sun haɗa da
Shagunan da basu gaza uku bane suka ƙone tare da dukiya ta miliyoyin naira a wata gobara da ta tashi ranar Juma’a a Bakin Kasuwa dake ƙaramar hukumar Hadejia ta
Hukumar dake lura da filayen jiragen sama ta Najeriya FAAN ta sanar da matafiya ta filayen jiragen sama cewa daga yanzu ta haramta amfani da jakar zuba kaya ta Ghana
Wasu yan bindiga sun kai hari gidan kwamishinan zaɓe na jihar Kogi dake Lokoja da tsakar daren ranar Alhamis. A cikin wata sanarwa da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris ya sasanta rikicin manoma da makiyaya a kananan hukumomin Suru da Koke Besse na jihar domin kawo zaman lafiya. Ya ce tattaunawa ita ce sahiyiyar
An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Filato. Mai magana da yawun rundunar
Rundunar yan sandan jihar Imo ta kama mutane 18 da ake zargi da zama yan kungiyar IPOB da suke da hannu a kisan ƴan sanda biyu a mahadar Ahiara dake
Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da zaɓen, Ahmed Aliyu a matsayin gwamnan jihar Sokoto. Rukunin alkalan kotun su uku sun yi watsi da ɗaukaka ƙarar da jam’iyar PDP
Kotun ɗaukaka ƙara dake Abuja, ta soke zaɓen kakakin majalisar dokokin jihar Kaduna, Yusuf Liman. Alkalan kotun uku sun bayar da umarni da a sake zaɓe a wasu akwatuna biyar.
Bangaren sojan sama na rundunar Operation Hadin Kai ya sanar da kisan Abu Asad ɗaya daga cikin jagororin ƙungiyar Boko Haram. Ƙarin ƴan ta’ada da dama aka bada rahoton sun
Gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam’iyar PDP sun ce sun gamsu cewa kotun ƙoli za ta “yi adalci” a shari’o’in zaɓen gwamna da suka samu rashin nasara. Matsayar gwamnonin na
Abdullahi Umar Ganduje, shugaban jam’iyar APC na kasa, ya karɓi bakuncin tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan a gidansa dake Abuja. An saki hotunan ziyarar ranar Juma’a a shafin jam’iyar APC
Ministan ƙwadago da kuma ayyukan yi, Simon Lalong ya karɓi shedar cin zaɓensa a matsayinsa na Sanata mai wakiltar mazabar Kudancin Filato a majalisar dattawa. Hukumar zaɓe mai zaman kanta
Kotun daukaka kara dake zamanta a Abuja ta tabbatar da zaɓen Muhammadu Inuwa Yahaya a matsayin gwamnan jihar Gombe. Kotun mai alkalai uku dukkansu sun amince cewa jam’iyar PDP da
Jam’iyar APC ta rushe shugabancin jam’iyar na jihar Rivers inda ta naɗa kwamitin riƙo mai wakilai 7 da zai cigaba da jagorancin ragamar shugabancin jam’iyar. Jam’iyar APC a jihar ta