Gwamnatin jihar Kaduna ta kafa kwamitin biyan diyya ga mutanen da harin jirgin sama ya shafa

Gwamnatin jihar Kaduna, ta kafa wani kwamiti da zai biya diyya tare da tallafi ga mutanen da harin jirgin sama marar matuki na rundunar sojan Najeriya ya kai kan mutanen ƙauyen Tudun Biri dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna.

A ranar Lahadi ne mutane sama da 100 da suka taru a wurin wani taron Maulidi suka gamu da ajalinsu bayan da wani jirgin sama ya sakar musu bam.

Tuni rundunar sojan ta amsa laifin kai harin da tace an kai shi ne a bisa kuskure lokacin da jirgin ke aiki kai hari kan Æ´an ta’ada da su ke a yankin.

A wata sanarwa ranar Talata mataimakiyar gwamnan jihar, Hadiza Balarabe Sabuwa ta sanar da kafa kwamitin lokacin da ta jagoranci tawagar wakilan gwamnati ya zuwa ƙauyen.

Hadiza ta ce kwamitin zai Æ™unshi manyan jami’an gwamnati, shugabanni addini da kuma wakilan rundunar sojan Najeriya.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...