An sake gano gawar wani shugaban Fulani da ya É“ata a jihar Filato

An gano gawar wani Arɗon Fulani, Umar Ibrahim da ya ɓace a cikin wata rijiya dake kauyen Jokom a ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Filato.

Mai magana da yawun rundunar samar da tsaro a jihar Plateau ta Operation Safe Haven, Kaftin Oya James shi ne ya sanar da haka ga manema labarai.

Marigayin shi ne ke riƙe da sarautar Ciroman Kumbun dake gudumar Magun.

Shugaban kungiyar Gan Allah Fulani Development Association of Nigeria, (GAFDAN) Garba Abdullahi ya fadawa jaridar Daily Trust cewa marigayin ya É“ace bayan da ya bar asibiti domin ya sayowa matarsa da aka kwantar abinci.

“Bayan bincike na kwana huÉ—u an gano gawar a wata rijiya da ba a amfani da ita dake kusa da asibitin” a cewar Garba.

Shugaban ya shawarci mutanensu da su kwantar da hankali kuma kada su É—auki doka a hannunsu.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...