Uwar Jam’iyar APC ta naÉ—a magoya bayan Nyesom Wike shugabancin jam’iyar a jihar Rivers

Jam’iyar APC ta rushe shugabancin jam’iyar na jihar Rivers inda ta naÉ—a kwamitin riÆ™o mai wakilai 7 da zai cigaba da jagorancin ragamar shugabancin jam’iyar.

Jam’iyar APC a jihar ta Rivers ta shafe shekaru da dama tana fama da rikici.

Sai dai kuma kwamitin riÆ™on jam’iyar da aka naÉ—a yanzu na cike ne da mutanen dake biyayya ga tsohon gwamnan jihar Nyesom Wike wanda shi ne ministan birnin tarayya Abuja.

Da yake magana da manema labarai a Abuja, mai magana da yawun jam’iyar APC na kasa, Felix Morka ya ce kwamitin riÆ™on zai kasance Æ™arÆ™ashin Cif Tony Okocha tare da Cif Eric Nwibani a matsayin shugaban da sakatare.

A ranar Juma’a ne za a rantsar da kwamitin inda hakan ke nuna cewa yanzu jam’iyar ta tashi daga hannun tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi.

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta É—aure mutumin sa ya yi sama-da-faÉ—i da kuÉ—in marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...