Matatar man fetur ta Dangote ta shirya sayo ɗanyen man fetur daga kasar Amurka. A cewar wani rahoton jaridar kasuwanci ta Bloomberg cinikayyar da aka ƙulla ta sayen man ya
Matatar man fetur ta Dangote ta shirya sayo ɗanyen man fetur daga kasar Amurka. A cewar wani rahoton jaridar kasuwanci ta Bloomberg cinikayyar da aka ƙulla ta sayen man ya
Dakarun Rundunar Sojan Najeriya sun kashe ƴan fashin daji biyu ciki har da wani gawurtaccen ɗan bindiga a jihar Zamfara. A wata sanarwa ranar Talata, Yahaya Ibrahim jami’in yaɗa labarai
Wasu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe sarakuna biyu a jihar Ekiti a ranar Litinin. Sarakunan biyu na kan hanyarsu ne ta dawowa daga wani taro
Jami’an ƴan sanda sun samu nasasarar kama wani mai ƙera bindigogi a jihar Filato. Mai magana da yawun rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi shi ne ya bayyana haka cikin
Yan bindiga sun kashe, Richard Idowu wani jigo a jam’iyar PDP ta jihar Osun kuma mai neman tsayawa takarar kujerar ɗan majalisar tarayya a karkashin jam’iyar. Richard wanda aka fi
Wani jirgi marar tuki dake dauke da makami ya kashe sojojin kasar Amurka su 3 a wani sansaninsu dake kasar Jordan. Ƙarin wasu sojoji 30 ne suka jikkata a harin
Dakarun sojan sama na rundunar samar da tsaro ta Operation Whirl Punch sun kashe yan fashin daji masu garkuwa da mutane da basu gaza 30 ba a wani harin sama
An rantsar da Usman Ododo a matsayin gwamnan jihar Kogi. Ododo ya karbi rantsuwar kama aiki a wurin bikin rantsuwa da aka yi a Lokoja babban birnin jihar. Ododo wanda
Wani karamin jirgin sama mai ɗauke da rijistar namba N580KR ya sauka daga kan titinsa inda ya shige cikin daji a filin jirgin saman Ladoke Akintola dake Ibadan babban birnin
Jami’an rundunar Operation Safe Haven dake samar da tsaro a jihar Filato sun samu nasarar kama wasu mutane da suke zargi da haddasa rikici a karamar hukumar Mangu ta jihar
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma shugaban jam’iyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya yi kira ga gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf wato Abba Gida-Gida da ya bar jam’iyarsa ta
Rundunar yan sandan jihar Kaduna, ta ce jami’anta sun samu nasarar kama wani mai suna Bello Muhammad da ake zarginsa da yin garkuwa da mutane a jihar. A wata sanarwa
Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da kama wani shugaban karamar hukuma a jihar Benue da kuma wani mutum guda inda ake zarginsu da kitsa kisan kai. Rundunar ta ce
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya tashi daga filin saman Nnamdi Azikiwe dake Abuja ya zuwa kasar Faransa. Ajuri Ngelele mai magana da yawun shugaban kasar shi ne ya bayyana
An kashe riƙaƙƙen dan fashin daji kuma mai garkuwa da mutane a tare da wasu muƙarrabansa a wani hari da sojan saman Najeriya suka kai ranar Asabar. Mai magana da
Rundunar yan sandan Najeriya ta kama mutane 16 da ake zargin suna da hannu ayin garkuwa da mutane da kuma aikata wasu manyan laifuka a birnin tarayya Abuja. Da yake
Wasu rukunin matasa sun fantsama kan tituna a ranar Juma’a inda suka gudanar da zanga-zangar nuna adawa da hukuncin kotun ƙoli da ya tabbatar da zaɓen, Abdullahi Sule a matsayin
Ƴan sanda sun kama kasurgumin mai garkuwa da mutane wanda ake kira da Chinaza Philip. Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja ta karbi Chinaza bayan da rundunar yan sandan jihar
Fashewar wasu abubuwa ta janyo mummunan ɓarna a wasu unguwanni dake birnin Ibadan. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 7:45 na ranar Talata a yankin Bodija dake birnin kamar