Gwamnatin jihar Borno ta wanke wasu mutane daga zargin da ake masu na hannu a ayyukan ta’addanci a jihar. Kafin a wanke mutane daga dukkanin zargin da ake masu ana
Gwamnatin jihar Borno ta wanke wasu mutane daga zargin da ake masu na hannu a ayyukan ta’addanci a jihar. Kafin a wanke mutane daga dukkanin zargin da ake masu ana
Rundunar yan ƴansandan jihar Kano ta samu nasarar kama wani matashi da suka yi garkuwa da wani yaro mai shekaru 14 a garin Mariri dake ƙaramar hukumar Kumbotso ta jihar
Sojojin rundunar samar da tsaro a jihar Filato ta Operation Safe Haven sun bankaɗo wata haramtacciyar masana’antar ƙera makamai dake ƙauyen Pakachi a ƙaramar hukumar Mangu ta jihar Filato. Jami’in
Jami’an ƴan sanda na rundunar ƴan sandan jihar Gombe sun kama wasu mutane biyu da ake zargi da yiwa wata yarinya ƴar shekara 13 fyaɗe a wata gona dake garin
Ƴan sanda a jihar Borno, sun kama wasu mutane biyu da aka samu suna yin zina a cikin cocin All Saint Protestant Church Police College dake Maiduguri. Mutanen da aka
Aƙalla ɗaurarru 7 dake gidan yarin Okigwe a jihar Imo suka tsere daga gidan yari a wani hari da ƴan bindiga suka kai a ranar Litinin. A wata sanarwa da
Rundunar yan sandan birnin tarayya Abuja, ta ce jami’an rundunar sun samu nasarar kama wasu mutane 6 da ake zarginsu da aikata fashi da makami. A wata sanarwa da rundunar
Watanni biyar bayan ficewarsa daga jam’iyarsa ta PDP, Muktar Ramalan Yero tsohon gwamnan jihar Kaduna ya koma jam’iyar APC mai mulki. Tsohon gwamnan da ya mulki jihar Kaduna tsakanin shekarar
Godwin Abumusi shugaban kungiyar ƴan fansho ta Najeriya ya yi barazanar jagorantar ƴan ƙungiyar domin yin zanga-zanga tsirara matukar ba a inganta walwalarsu ba. Da yake magana da ƴan jaridu
Rundunar sojan Ruwan Najeriya ta kama mutane 10 da ake zarginsu da aikata satar man fetur a jihar Akwa Ibom. Rundunar ta kuma ce ta kwace ɗanyen man fetur lita
Tantita Private Security Services Limited (TSSL) kamfanin samar da tsaro mai zaman kansa da gwamnatin tarayya ta bawa aikin yaƙi da satar ɗanyen man fetur a yankin Niger Delta ya
Mohammed Idris, ministan yada labarai da wayar da kan jama’a ya ce gwamnatin tarayya na shirin buɗe rumbunan adana kayan abinci domin rage tsadar kayan abinci. A ranar Litinin ne
Wasu mazauna garin Suleja dake jihar Niger sun fantsama kan tituna domin yin zanga-zanga kan tsadar rayuwa da ake fama da ita a kasarnan. Da yake magan da jaridar The
Yanzu dai ta tabbata cewa, Victor Osihmen dan wasan gaba na tawagar kungiyar kwallon kafa ta Najeriya wato Super Eagle zai buga wasan da kungiyar za ta yi da kasar
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya biyo bayan ziyarar makonni biyu da ya kai birnin Paris na kasar Faransa. Tinubu ya ziyarci birnin ne a wata ziyara
Jam’iyar PDP ta bayyana sunan, Amina Arong a matsayin sabuwar shugaban matan jam’iyar ta ƙasa.. Debo Ologunagba mai magana da yawun jam’iyar PDP shi ne ya sanar da naɗin, Arong
Rundunar yan sandan jihar Imo ta ce mutanen da basu gaza biyar ne ba suka mutu sakamakon fashewar bututun mai a garin Obiti dake karamar hukumar Ohaji/Egbema ta jihar. Henry
Rundunar yan sandan jihar Taraba ta ce jami’anta sun kama wani mai suna, Aliyu Muhammad akan titin Jalingo-Yola da ake zargin mai garkuwa da mutane. Joseph Eribo, kwamishinan ƴan sandan
Kotun ƙoli ta tabbatar da Ahmadu Fintiri a matsayin halartaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Adamawa. Rukunin alkalan kotun su biyar ƙarƙashin jagorancin mai shari’a John Okoro a ranar Laraba sun kori
Rundunar Sojan Ruwan Najeriya ta ce ta kama wasu mutane 11 da ake zarginsu da yinkurin gina Haramtacciyar matatar man fetur a jihar Rivers. Saidu Kabir jami’in dake kula da