Kotun Ƙoli Ta Kori Ƙarar Binani Inda Ta Tabbatar Da Zaɓen Fintiri

Kotun ƙoli ta tabbatar da Ahmadu Fintiri a matsayin halartaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Adamawa.

Rukunin alkalan kotun su biyar ƙarƙashin jagorancin mai shari’a John Okoro a ranar Laraba sun kori ƙarar da Aishatu Binani ƴar takarar jam’iyar APC ta shigar gaban kotun.

Kotun ƙolin ta yanke hukuncin cewa ɗaukaka ƙarar da Binani tayi bashi da tushe balle makama.

Kotun ta ce abin da kwamishinan zaɓen jihar ya yi a lokacin zaɓen bai dace ba kuma babban laifi ne.

A cewar kotun bayyana sakamakon zaɓen da kwamishinan ya yi ya nuna a fili rashin ƙwarewarsa saboda jami’in tattara sakamakon zaɓe ne kaɗai doka ta bashi damar fadar sakamu

More News

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani ɓangare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...

Matatar Mai Ta Kaduna Za Ta Fara Aiki A Ƙarshen 2024

Kamfanin Kaduna Refining and Petrochemical Company KPRC ya ce matatar mansa za ta fara aiki a shekarar 2024. Mustapha Sugungun managan matatar man ta KRPC...

Manyan dillalan mai za su fitar da litar man fetur miliyan 300 a wannan makon

Ƙungiyar MEMAN ta manyan dillalan man fetur da dangoginsa ta ce mambobinta sun fara lodin mai har lita miliyan 300 a cikin makon nan...

Kotu ta ɗaure mutumin sa ya yi sama-da-faɗi da kuɗin marayu

Babbar kotu a jihar Borno ta yanke wa Isiyaku Ibrahim hukuncin shekara ɗaya a gidan yari da zaɓin biyan tarar naira dubu 100 saboda...