Tsohon Gwamnan Kaduna Ramalan Yero  Ya Koma Jam’iyar APC

Watanni biyar bayan ficewarsa daga jam’iyarsa ta PDP, Muktar Ramalan Yero tsohon gwamnan jihar Kaduna ya koma jam’iyar APC mai mulki.

Tsohon gwamnan da ya mulki jihar Kaduna tsakanin shekarar 2012-2015 ya sha kaye a hannun tsohon gwamna Mallam Nasiru El-Rufai a zaɓen shekarar 2015.

Da yake bayanin kan sauya shekar tasa Yaro ya ce tun bayan ficewarsu daga jam’iyar PDP jam’iyoyi da yawa sun tuntube shi ciki har da jam’iyar APC inda suka zauna suka tattauna.

Ya Æ™ara da cewa sakamakon tattaunawar ce tasa daga yau ranar 12 ga watan Faburairu shi da abokan tafiyarsa a siyasa sun koma jam’iyyar APC.

Tsohon gwamnan ya shawarci magoya bayansa da su shigo jam’iyar ta APC domin ba da ta su gudunmawar wajen gina Æ™asa da kuma jihar Kaduna.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...