Sojojin rundunar tsaro ta Operation Haɗin Kai da aka ajiye a Miringa sun samu nasarar kashe wani mayaƙin ƙungiyar ƴan ta’addar ISWAP lokacin da suka daƙile wani farmaki da aka
Sojojin rundunar tsaro ta Operation Haɗin Kai da aka ajiye a Miringa sun samu nasarar kashe wani mayaƙin ƙungiyar ƴan ta’addar ISWAP lokacin da suka daƙile wani farmaki da aka
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta gurfanar da wata a gaban kotu mai suna, Omorogbe Jennifer Soni bayan da aka ɗauki hoton bidiyonta tana cin zarafin wata ƴarsanda. Mai magana
Bakwai daga cikin yan majalisar dokokin jihar Zamfara 24 sun dakatar da yan majalisar jihar su 16 da ake zargin sun yi yunkurin tsige kakakin majalisar dokokin jihar,Bilyaminu Moriki. A
Ƴan fashin dajin a ranar Lahadi sun kai da farmaki kan wani shingen binciken ƴan sanda inda suka kashe ɗan sanda guda ɗaya tare da jikkata Wasu. Shingen binciken an
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta ce hukumar lura da shige da fice ta Najeriya a yanzu haka bata fara ɗaukar ma’aikata ba inda ta shawarci ƴan Najeriya da suyi watsi da
Fadar shugaban ƙasa ta ce ma’aikatar aikin gona da wadata ƙasa da abinci tana kan matakin karshe na fara sakin hatsi metric tan 42000 ga ƴan ƙasa masu ƙaramin ƙarfi.
Wasu ƴan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun harbe wani jami’in hukumar NDLEA dake hana sha da kuma fataucin miyagun ƙwayoyi kana suka kuma yi garkuwa da wasu mutane
Darajar naira ta yi sama a ranar Juma’a inda aka riƙa musayar ta ₦1770 kan dalar Amurka ɗaya a kasuwar bayan fage. Hakan na nufin darajar ta naira ta karu
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane da suka jima suna addabar al’umma. Mai magana da yawun rundunar sojan Najeriya, Onyeama Nwachukwu shi ne ya
Gwamnatin tarayya ta sanar da hana sayar man iskar gas na LPG da ake girki da shi ya zuwa ƙasashen waje. Ekperikpe Ekpo ƙaramin ministan harkokin mai ɓangaren iskar gas
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce ta kama ta ce ta kama wasu sojan gona guda biyu Jonathan Yahaya da Muhammad Umar. Benjamin Hundeyin mai magana da yawun rundunar
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta ce ta kama ta ce ta kama wasu sojan gona guda biyu Jonathan Yahaya da Muhammad Umar. Benjamin Hundeyin mai magana da yawun rundunar
Rundunar ƴan sandan jihar Lagos ta kama wani mai suna,Orji Isaac ɗan shekara 67 da aka samu da laifin sayar da miyagun kwayoyi a jihar. Jami’an rundunar yan sandan jihar
Rundunar sojan saman Najeriya ta ce dakarunta sun samu nasarar kama Isa Abdul mai shekaru 35 wani fitaccen mai garkuwa da mutane a garin Durɓunde dake karamar hukumar Takai. A
Ƙungiyar NARTO ta masu motocin sufuri a Najeriya ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi a faɗin Najeriya baki ɗaya. An dakatar da yajin aikin ne biyo bayan
Mutane 16 ciki har da wani Rabaran a ka sace a lokacin da wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari kan wasu ƙauyuka
Wasu da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Sylvanus Namang mai magana da yawun jam’iyar APC ta jihar Filato a garin Pankshin dake ƙaramar hukumar Pankshin ta jihar
Ministan ayyuka, David Umahi ya gayyaci masu kamfanonin siminti kan yadda farashin siminti ke cigaba da ƙaruwa a kasuwanni. A yanzu dai farashin siminti na yawo ne daga kan ₦8000
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Uba Sani ya yi kira da jami’an sojoji da su cigaba da zafafa kai farmaki kan yan fashin daji dake faɗin jihar. Gwamnan ya yi wannan
A cigaba da yaƙi da ƴan fashin daji, ɓatagari da kuma rashin tsaro a fadin Najeriya jami’an rundunar ƴan sandan jihar Sokoto sun samu nasarar kama wasu mutane biyar da