Ƴan Bindiga Sun Yi Garkuwa Da Mutane 16 A Jihar Taraba

Mutane 16 ciki har da wani Rabaran  a ka sace a lokacin da wasu Æ´an bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari kan wasu Æ™auyuka uku dake Æ™aramar hukumar Zing ta jihar Taraba ranar Juma’a da daddare.

A cewar wasu majiyoyi dake yankin Æ´an bindigar su da yawa  sun kai hari Æ™auyukan Dekko, Lama da Monkin ranar Juma’a da daddare inda suka yi garkuwa da mutane 16.

Mutanen Æ™auyukan da dama sun samu raunin harbin bindiga lokacin da suke Æ™oÆ™arin hawa saman tsaunuka a Æ™oÆ™arin tserewa  a lokacin harin Æ´an bindigar.

Ƴan bindigar dake kan babura an ƙiyasta cewa yawansu ya kai 100.

Wata majiya dake yankin ta bayyana cewa ƴan bindigar wani ɓangare ne na ƴan fashin daji da sojoji da mafarauta suka kora daga wasu tsaunuka dake ƙaramar hukumar Yorro ta jihar.

Mai magana da yawun rundunar yan sandan jihar SP Usman Abdullah ya tabbatar da kai harin.

More News

Gwamnatin Adamawa Ta Ƙara Hutun Ɗaliban Makarantu Saboda Annobar Cutar Ƙyanda

Gwamnatin jihar Adamawa ta tsawaita lokacin komawar É—aliban jihar makarantunsu domin fara  zangon karatu na uku saboda annobar cutar Æ™yanda. A wata sanarwa ranar Litinin,...

Sojan Jamhuriyar Nijar sun kama Gawurtaccen ÆŠan Fashin dajin Najeriya Kachalla Mai Daji

Dakarun sojan Jamhuriyar Nijar sun samu nasara kama gawurtaccen É—an fashin dajin nan mai suna Kachalla Mai Daji a garin Illela dake kan iyakar...

Ƴan Fashin Daji Sun Kashe Mutane 7 A Jihar Kebbi

Mutane 7 aka bada rahoton ƴan fashin daji sun kashe  a garin Tudun Bici dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar Kebbi. A cewar mazauna...

Tsoffin gwamnoni sun wawashe sama da naira tiriliyan 2 tun komawa dimokuraÉ—iyya

Aƙalla tsoffin gwamnoni 58 ne ake zargin sun wawure kuma sun yi almubazzarancin jimillar naira Tiriliyan 2.187 a cikin shekaru 25 tun komawa mulkin...