Fitaccen lauya mai kare hakkin bil’adama, Femi Falana, ya gargadi gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi da su daina tattaunawa ko ba da lada ga ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga. Falana
Fitaccen lauya mai kare hakkin bil’adama, Femi Falana, ya gargadi gwamnatin tarayya da gwamnatocin jihohi da su daina tattaunawa ko ba da lada ga ‘yan ta’adda da ‘yan bindiga. Falana
Aƙalla manoma biyar aka rawaito an kashe a wani farmaki da wasu ƴan bindiga suka kai Ajegunle Powerline dake ƙaramar hukumar Akure North ta jihar Ondo. Akin Olawolofe mazaunin garin
Aƙalla mutane 4 ne suka mutu a wani hari da aka kai wani ginin jami’an hukumar lura da shige da fice ta Najeriya biya bayan wani hari da ƴan bindiga
Wasu ƴan bindiga da suka fito daga Najeriya sun kashe a ƙalla sojojin ƙasar Kamaru biyar a ƙauyen Bakinjaw dake kan iyakar ƙasashen biyu. Aka Martin Tyoga wani ɗan majalisa
Ƴan fashin daji sun kashe wani matashi a wani hari da suka kai musu akan hanyar Tsafe dake jihar Zamfara. Matashin mai suna Haruna Bello Muhammad Karmanje ya gamu da
Wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sum kashe fasto Tobias Chukwujekwu Okonkwno na Cocin Katolika Gundumar Nnnewi a jihar Anambra. A wata sanarwa ranar Juma’a
Ya bindiga sun kaddamar da farmaki a yankin Heipang dake ƙaramar hukumar Barikin Ladi ta jihar Filato da safiyar ranar Laraba inda suka kashe shanu da dama tare da jikkata
Ƴan bindiga sun kai farmaki ƙaramar hukumar Ehime-Mbono ta jihar Imo a ranar Talata inda suka kashe dakarun sojan Najeriya a wani sansaninsu dake yankin. Harin na zuwa ne ƙasa da
Ƴan bindiga sun kai farmaki ƙaramar hukumar Ehime-Mbono ta jihar Imo a ranar Talata inda suka kashe dakarun sojan Najeriya a wani sansaninsu dake yankin. Harin na zuwa ne ƙasa da
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun samu nasarar kama wasu ƴan bindiga biyu dai-dai lokacin da suka je asibiti domin a duba lafiyar su a wani asibiti dake Kaduna Mutanen biyu
Jami’an tsaro sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan bindiga suka kai a Bassa dake ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger. Ƴan bindigar da yawansu ya kai sama 100
An sako mai Shari’a Haruna Mshelia alƙalin babban kotun jihar Borno wanda aka ɗauke a cikin watan Yuni. Daso Nahum mai magana da yawun rundunar ƴan sandan jihar Borno ya
Ƴan bindiga sun kashe mutane 13 a lokacin da suke aiki a gonarsu dake Anguwan Mai-Giro a ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Niger. Harin da ya yi sanadiyar kisan manoman
An shiga zaman zullumi a ƙauyen Galadimawa dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna bayan da ƴan bindiga suka farma ƙauyen tare da ɗauke matar dagacin garin da ƴaƴansa biyu.
Wasu ƴan bindiga sun kashe Shagari Ebije’ego mai girma Onu na Itama basaraken gargajiya dake ƙaramar hukumar Dekina a gidansa dake garin. Rahotanni sun nuna cewa maharan sun bi sawun basaraken
Rundunar ƴan sanda jihar Benue ta ce fararen hula 15 da jami’an ƴan sanda biyu ƴan bindiga suka kashe a ƙauyen Ayati dake ƙaramar hukumar Ukum ta jihar. A wata
Ƴan bindiga sun kashe Shehu Oyibo wani insifectan ƴan sanda da wasu mutane uku a jihar Abia. An yi kisan ne a ranar Lahadi akan titin Ngwa dake garin Aba
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗalibai biyu na Jami’ar Gwamnatin Tarayya dake Wukari a jihar Taraba. A cewar rahotanni ƴan bindigar sun farma wani ɗakin kwanan ɗalibai dake wajen
Aƙalla mutane 26 ƴan bindiga suka yi awon gaba da su daga garin Runka dake ƙaramar hukumar Safana ta jihar Katsina. Aliyu Abubakar Sadiq mai magana da yawun rundunar ƴan