Micah Sulaiman limamin majami’ar St. Raymond Catholic Church dake Damsa a Gusau jihar Zamfara ya roƙi a taimake shi domin ya samu ƴanci. A wani fefan bidiyo mai tsawon daƙiƙa
Micah Sulaiman limamin majami’ar St. Raymond Catholic Church dake Damsa a Gusau jihar Zamfara ya roƙi a taimake shi domin ya samu ƴanci. A wani fefan bidiyo mai tsawon daƙiƙa
Wasu ƴan bindiga sun kashe wani mai sana’ar POS a garin Ado-Ekiti babban birnin jihar Ekiti. Mai sana’ar ta POS dake da suna Alfa Taofeek an harbe shi ne a
Dakarun rundunar Operation Whirl Punch dake aikin samar da tsaro a jihar Kaduna sun kashe wasu mutane biyu da ake zargin ƴan fashin daji ne. A wata sanarwa ranar Litinin,
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an kashe biyu daga cikin ɗaliban bim ɗaliban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence wato CUSTECH dake Osara a jihar Kogi. A ranar
Rundunar ƴan sandan jihar Filato ta ce mutane 9 aka kashe a ƙauyukan Zurak da Dakai dake ƙaramar hukumar Wase ta jihar Filato a ranar Litinin. Ƴan bindiga sun kai
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa ɗalibai 9 aka tabbatar sun ɓace bayan da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki Jami’ar Kimiya da Fasaha ta Confluence dake Osara a
An kashe kwamandan sojoji na wani sansanin soji da ke Sabon Garin Dan’Ali a karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina a wani harin kwantan bauna da aka kai musu. Majiyoyi
Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar Litinin da daddare a ƙofar
Ƴan bindiga sun kashe sojoji biyu da kuma wasu mutane uku a yayin da suka ƙona gidaje da dama a Umaisha dake ƙaramar hukumar Toto ta jihar Nasarawa. Ba wannan
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta ce jami’anta sun samu nasarar daƙile wani hari da ƴan fashin daji suka kai ƙauyen Hayan Dam dake ƙaramar hukumar Kankara ta jihar. A
Rundunar Sojan Najeriya ta ce dakarunta sun ceto mutane 16 da ƴan bindiga suka yi garkuwa da su daga ƙauyen Tantatu a ƙaramar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna. A ranar
Dakarun rundunar sojan Najeriya sun kashe wasu gawurtattun masu garkuwa da mutane da suka jima suna addabar al’umma. Mai magana da yawun rundunar sojan Najeriya, Onyeama Nwachukwu shi ne ya
Mutane 16 ciki har da wani Rabaran a ka sace a lokacin da wasu ƴan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne suka kai hari kan wasu ƙauyuka
Wasu da ba a san ko suwaye ba sun kashe, Sylvanus Namang mai magana da yawun jam’iyar APC ta jihar Filato a garin Pankshin dake ƙaramar hukumar Pankshin ta jihar
Dakarun Rundunar Sojan Najeriya sun kashe ƴan fashin daji biyu ciki har da wani gawurtaccen ɗan bindiga a jihar Zamfara. A wata sanarwa ranar Talata, Yahaya Ibrahim jami’in yaɗa labarai
Yan bindiga sun sace,Mr. Safiyanu Andaha shugaban karamar hukumar Akwanga ta jihar Nasarawa. A cewar rahotanni yan bindigar sun sace shugaban karamar hukumar tare da wasu mutane ciki har da
Ƴan wasa da kuma jagororin kungiya ne suka jikkata a wani hari da ƴan bindiga suka kai kan tawagar kungiyar kwallon kafa ta Sunshine Stars dake Akure. Ƴan bindigar sun
Sojoji sun samu nasarar kashe wani fitaccen ɗan bindiga da ake kira da Mainasara a wani gumurzu da aka yi a dajin Sangeko dake ƙaramar hukumar Danko Wasagu ta jihar
Wasu ‘yan bindiga sun kai hari a unguwar Nasarawa da ke garin Maru, hedikwatar ƙaramar hukumar Maru a jihar Zamfara. Da sanyin safiyar Juma’a ne maharan suka mamaye yankin inda
Yan bindiga sun kashe wani ɗan kasuwa, Alhaji Abdul Samiu Jimoh a garin Mokwa hedikwatar karamar hukumar Mokwa ta jihar Niger. Lamarin ya faru ne da misalin karfe 08:00 na