Osihmen Zai Buga Wasan Najeriya Da Afrika Ta Kudu

Yanzu dai ta tabbata cewa, Victor Osihmen dan wasan gaba na tawagar kungiyar kwallon kafa ta Najeriya wato Super Eagle zai buga wasan da kungiyar za ta yi da kasar AfrikaTa Kudu.

A baya dai an bayyana cewa bai zama dole dan wasan ya buga wasan ba saboda yana fama da ciwon ciki inda ya cigaba da samun kulawar likitoci abin da yasa bai bi tawagar kungiyar ba zuwa garin da za a buga wasan.

A yanzu dai likitoci sun tabbatar da cewa ya warke garau kuma zai iya buga wasan.

A ranar Laraba ne kungiyar ta Super Eagle za ta fafata da takwararta ta Bafana Bafana a filin wasa na garin Bouake.

More News

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

Ƴan sanda sun kama masu garkuwa da mutane da suka yi bacci a lokacin da suke tsare da mutanen da suka sace

Jami'an Æ´an sanda sun samu nasarar kama wasu masu garkuwa da mutane bayan da suka buge da sharar bacci a lokacin da suke tsare...