An rantsar da Usman Ododo a matsayin gwamnan jihar Kogi

An rantsar da Usman Ododo a matsayin gwamnan jihar Kogi.

Ododo ya karbi rantsuwar kama aiki a wurin bikin rantsuwa da aka yi a Lokoja babban birnin jihar.

Ododo wanda yayi takara a jam’iyar APC shi ne ya lashe zaÉ“en gwamnan jihar da aka gudanar a cikin watan Nuwamba na shekarar 2023.

A zaÉ“en da aka gudanar Ododo ya samu kuri’a 446,237 inda ya kayar da abokin hamayyarsa Murtala Ajaka na jam’iyar SDP wanda ya samu kuri’a 259,052.

Dino Melaye É—antakarar jam’iyar PDP shi ne yazo na uku da kuri’a 46,362.

Manyan baÆ™in da suka halarci bikin rantsuwar sun haÉ—a da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, Abdullah Ganduje shugaban jam’iyar APC gwamna mai barin gado Yahaya Bello da sauran jiga-jigan gwamnati.

More News

Ƴan sanda sun kama mutane 50 kan rikicin da ya faru a wata kasuwa a Lagos

Rundunar Æ´an sandan jihar Legas ta kama mutane sama da 50 da ake zargin suna da hannu rikicin da ya faru a kasuwar Ile...

Ƴan Sanda sun kama wanda ya shirya kai harin jirgin ƙasar Abuja-Kaduna a shekarar 2022

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce jami'anta sun kama wani mutum mai suna Ibrahim Abdullahi wanda ake zargi da kitsa harin jirgin ƙasar da...

Ƴansanda sun kama wanda ya kitsa harin da aka kai wa jirgin ƙasa a Kaduna

Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis, ta sanar da kame wanda ake zargin ya shirya harin da aka kai a jirgin ƙasan Abuja-Kaduna...

Sojoji Sun Ceto Mutane Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane A Filato

Dakarun rundunar Operation Safe Haven dake aikin tabbatar da tsaro a jihar Filato da wani É“angare na jihar Kaduna sun samu nasarar ceto mutane...