Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutane huɗu da aka yi garkuwa da su daga wata cibiyar zana jarrabawa dake Olowa a karamar hukumar Dekina ta jihar.
Gwamnatin jihar Kogi ta ce jami’an tsaro sun ceto mutane huɗu da aka yi garkuwa da su daga wata cibiyar zana jarrabawa dake Olowa a karamar hukumar Dekina ta jihar.
Wasu ‘yan bindiga sun sace shugaban Makarantar Sakandaren Gwamnati ta Olowa (GSS Olowa) da ke Ƙaramar Hukumar Dekina a Jihar Kogi, tare da ɗalibai 4 da kuma wani jami’in wucin
Wasu mahara sun kashe wani jami’in Hukumar Tsaro da Kariya ta Fararen Hula (NSCDC), Ayo Olukotun, tare da yin garkuwa da diyarsa da wasu mazauna garin Odo-Ere, hedikwatar karamar hukumar
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo a ranar Litinin ya shiga layin masu kaɗa kuri’a domin zaɓen wanda ya gada, Yahaya Bello a zaɓen fitar da gwani da aka gudanar na
Gwamnatin jihar Kogi ta ce an kubutar da dukkanin yara 24 da aka ɗauke daga makarantar gidan marayu ta Darul-Kitab dake Lokoja. Gwamnatin ta bayyana haka a cikin wata sanarwa
Gwamnatin Jihar Kogi ta bayyana cewa an samu nasarar ceto yara 15 daga cikin wadanda aka sace a wata makaranta da gidan marayu da ke Zariagi. Kwamishinan yada labarai na
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da sace yara 24 daga wani gidan marayu a jihar, abin da ya sake jawo damuwa kan matsalar tsaro. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya
Gwamnan jihar Kogi, Usman Ododoh ya jagoranci wasu matasa daga jiharsa inda su ka mikawa jam’iyar APC naira miliyan 100 kuɗin fom ɗin takarar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a
Rundunar yan sandan jihar Kogi ta ce jami’an ta sun samu nasarar kuɓutar da wasu fasinjoji huɗu daga hannun masu garkuwar da mutane bayan da aka yi awon gaba da
Wata babbar kotun tarayya dake birnin tarayya Abuja ta bawa tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello izinin tafiya aikin Umrah a kasar Saudiyya. Emeka Nwite alkalin da ya jagoranci zaman
Gwamnan jihar Kogi, Idris Ododo ya sanar da gano wasu tarin bindigogi da harsashi daga wasu maboyan batagari dake jihar. Da yake magana da yan jaridu a gidan gwamnatin jihar
Rundunar sojan Najeriya ta ce dakarunta da suka fito daga birged ta 12 sun ceto wasu mutane 6 daga hannun masu garkuwa da mutane a karamar hukumar Yagba East dake
Sarkin Bagaji Odo da ke ƙaramar hukumar Omala a jihar Kogi, David Akpa, wanda aka sace a ranar Litinin da ta gabata, ya kuɓuta daga hannun masu garkuwa da mutane.
Dorcas Omotosho wata dalibar makarantar kimiyya da fasaha ta jihar Kogi ta rasa ranta a lokacin da ta yi kokarin zubar da cikin da take da shi ɗan wata shida.
Wata babbar kotun tarayya dake birnin tarayya Abuja ta ki yarda da bukatar da Yahaya Bello tsohon gwamnan jihar Kogi ya gabatar gabanta inda ya nemi ta amince masa ya
Usman Ododo, gwamnan jihar Kogi ya ce ba zai taba cin amanar Yahaya Bello ba wanda ya gaji kujerarsa a matsayin gwamnan jihar. Ododo ya fadi haka ne a ranar
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya da aka dakatar, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta yi zargin cewa Shugaban Majalisar Dattawa, Godswill Akpabio, da tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, sun shirya makircin
Mutane biyu sun rasa rayukansu a yayin da wasu 17 suka samu nau’in raunuka daban-daban bayan da wata motar tirela ta fadi a wurin wani shingen binciken sojoji dake kan
Hukumar Kula da Gyaran Hali ta Najeriya (NCoS) ta tabbatar da kama wasu daga cikin fursunonin da suka tsere daga Kurkukun Tsaro na Matsakaici da ke Koton Karfe, Jihar Kogi.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da sake kama mutane 5 daga cikin 12 da suka tsere daga gidan gyaran hali na Koton Karfe a jihar Kogi biyo bayan tserewar da suka