Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley
Gwamnatin Jihar Kogi ta tabbatar da cewa fursunoni 12 sun tsere daga gidan yari na tarayya da ke Kotonkarfe da safiyar Litinin. Kwamishinan Watsa Labarai da Sadarwa na jihar, Kingsley
Babbar kotun birnin tarayya Abuja ta bada umarnin a cigaba da tsare tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello a hannun hukumar EFCC. A ranar Laraba, aka gurfanar da Bello da
Wasu ɓatagari biyu da ake zargin masu garkuwa da mutane ne jami’an ƴan sanda da haɗin gwiwar ƴan bijilante suka kama a garin Ibobo-Abocho dake ƙaramar hukumar Dekina ta jihar
Kotun ƙoli ta tabbatar da zaɓen da aka yiwa Usman Ododo a matsayin halastaccen gwamnan jihar Kogi. A hukuncin da ta zartar ranar Juma’a rukunin alƙalan kotun su biyar sun
Wasu ƴan bindiga sun kashe Shagari Ebije’ego mai girma Onu na Itama basaraken gargajiya dake ƙaramar hukumar Dekina a gidansa dake garin. Rahotanni sun nuna cewa maharan sun bi sawun basaraken
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ‘yan gida daya mutum 11 da suka hada da mata da ‘ya’yan wani dan jarida mazaunin Kogi, Muhammed Bashir, a jihar Kaduna.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bawa Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi haƙuri kan furucin da ya yi mata akan gidan rawar disko a yayin wani zama na
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bawa Sanata Natasha Akpoti daga jihar Kogi haƙuri kan furucin da ya yi mata akan gidan rawar disko a yayin wani zama na
Gwamnatin jihar Kogi ta yi kira ga mazauna jihar da kada su shiga zanga-zangar ƙasa baki ɗaya da aka shirya gudanarwa. Akwai dai rahotanni dake cewa wasu matasa sun shirya
Kotu ɗaukaka ƙara dake Abuja ta tabbatar da nasarar Usman Ododo a matsayin halastaccen zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kogi. A hukuncin da kotun ta zartar ranar Alhamis rukunin alƙalan kotun su
Rundunar ƴan sandan jihar Kogi ta ce an kashe biyu daga cikin ɗaliban bim ɗaliban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Confluence wato CUSTECH dake Osara a jihar Kogi. A ranar
Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi ta bayyana cewa an ceto 14 daga cikin daliban jami’ar kimiyya da fasaha ta Confluence da ke Osara Okene da aka sace. Idan ba a
Abdulwahab Mohammed babban lauyan tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya nemi babbar kotun tarayya dake Abuja da ta bashi makonni huɗu domin ya nemo mutumin da yake karewa. Mohammed
Gwamnatin jihar Kogi ta tabbatar da cewa ɗalibai 9 aka tabbatar sun ɓace bayan da wasu ƴan bindiga suka kai farmaki Jami’ar Kimiya da Fasaha ta Confluence dake Osara a
Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun hukumar EFCC dake yaƙi da yiwa tattalin arzikin ƙasa ne ya hana shi bayyana gaban babbar kotun tarayya dake Abuja.
Mutane 14 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 13 suka samu raunuka daban-daban a wani hatsarin da ya faru a unguwar Aloma da ke karamar hukumar Ofu a jihar
A ranar Laraba ne Gwamnan Jihar Kogi, Usman Ododo, ya dakile wani yunkurin da Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati ta yi na kama tsohon Gwamnan Jihar,
An rantsar da Usman Ododo a matsayin gwamnan jihar Kogi. Ododo ya karbi rantsuwar kama aiki a wurin bikin rantsuwa da aka yi a Lokoja babban birnin jihar. Ododo wanda
An tabbatar da mutuwar mutane biyar tare da ceto wasu 30 a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a Kogin Niger da ke kusa da Mmiata Anam a karamar
An kashe mutane uku a lokacin da suke yunkurin tserewa daga maboyar masu garkuwa da mutane a jihar Kogi. Sanata mai wakiltar mazabar Kogi ta Yamma Sen Sunday Karimi ne