Fashewar Wasu Abubuwa Ta Jawo Mummunar Ɓarna A Birnin Ibadan

Fashewar wasu abubuwa ta janyo mummunan ɓarna a wasu unguwanni dake birnin Ibadan.

Lamarin ya faru ne da misalin karfe 7:45 na ranar Talata a yankin Bodija dake birnin kamar yadda gwamnan jihar Seyi Makinde ya bayyana.

Da yake magana da ƴan jaridu, Seyi Makinde ya ce akalla mutane 77 ne suka jikkata a fashewar abubuwan da ya alaƙanta da masu haƙar ma’adanai ba bisa ka’ida ba.

Mutane biyu aka tabbatar da mutuwar su kawo yanzu.

More News

CBN ya dakatar da kudirinsa na sa bankuna su riƙa cajar kwastomominsu

Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su dakatar da cajin kudaden ajiya har zuwa ranar 30 ga Satumba, 2024.Babban bankin ya bayyana hakan...

Ƴansanda sun kama likitan bogi

Rundunar ‘yan sanda ta Zone 2, Onikan, Legas, ta kama wani likitan jabu mai shekaru 37, kuma ma’aikacin lafiya, tare da zargin amfani da...

Gwamnan Kano ya sanya hannu kan dokar yin gwajin lafiya kafin aure

Gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf ya sanya hannu kan wata doka za ta tilastawa masu yin aure yin wasu gwaje-gwajen lafiya gabanin...

Ƴan sanda sun kama masu garkuwa da mutane da suka yi bacci a lokacin da suke tsare da mutanen da suka sace

Jami'an ƴan sanda sun samu nasarar kama wasu masu garkuwa da mutane bayan da suka buge da sharar bacci a lokacin da suke tsare...