Wani ɗan shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faɗa rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa. Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a
Wani ɗan shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faɗa rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa. Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a
Wani ɗan shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faɗa rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa. Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a
Wani malamin addinin Muslunci a Najeriya, Sheikh Muyiddeen Bello, ya soki lamarin wasu da aka ce Malaman Musulunci ne kuma suka je gidan ɗandaudu Bobrisky da sunan yi masa addu’ar
Shugaban Rasha Vladimir Putin ya aike da dakarun soji zuwa yankunan ƴan a-ware na Donetsk and Luhansk da suke a gabashin Ukraine saboda “tabbatar da zaman lafiya.” Wannan yana zuwa
Rahotanni da ke fitowa daga jihar Bauchi sun tabbatar da mutuwar wani yaro matashi ɗan shekara 14 da ya halka kansa a Ningi. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan
Rahotanni da ke shigowa daga Ankara babban birnin kasar Turkiyya na nuna cewa shugaban ƙasa Recep Erdogan ya kamu da cutar korona tare da mai ɗakinsa.
Yayin da zaɓen 2023 yake ƙara ƙaratowa, wasu daga cikin ƴan siyasar ƙasar sun fara nuna aniyarsu ta tsayawa takara. Ɗaya daga ciki shi ne tsohon gwamnan Lagos kuma uban
Wata ƙungiyar matasan arewacin Najeriya mai suna Arewa Youth Assembly sun yi kira ga hamshaƙin ɗan kasuwa, wato Alhaji Aliko Dangote, da ya fito takarar shugabancin Najeriya a 2023. Matasan
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru El-Rufai ya faɗa a yau Laraba cewa a cikin shekaru biyu da suka wuce, an kashe mutane 387 a rikice-rikicen da aka yi a ƙananan
Zuwa yanzu, an hallaka ƴan Najeriya sama da guda 480 a mako ukun farkon wannan shekarar da ake ciki. Wadannan kashe-kashe dai ƴan ta’adda ne yawancin suka ƙaddamar da su,
Shugaba Buhari ya ƙara shaida wa jama’a cewa jami’an tsaron Najeriya, a ƙarƙashin ikonsa, za su murƙushe ƴan ta’addar da suka addabi ƙasar. Malam Garba Shehu, mai magana da yawun
Shugaba Muhammadu Buhari a yau Talata ya ƙaddamar da dalar shinkafa waɗanda ake cewa duk Afirka babu wadanda suka kai su girma. Fadar shugaban Najeriya ta fitar da hotunan yadda
Uban jam’iyyar APC a Najeriya, Mista Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa yana da ƙwarin gwiwa game da burinsa na zama shugaban Najeriya a shekarar 2023 Wannan na zuwa ne
Tsohon gwamnan Jihar Abia da ke kudu maso gabashin Najeriya ya wanke Shugaba Buhari game da matsalar tabarɓarewar tsaro a Najeriya, yana mai cewa sakacin gwamnoni ne ya tsunduma ƙasar
Gwamnatin Najeriya ta kawo ƙarshen hanin da ta yi wa ƴan ƙasarta game da amfani da kafar sadarwa ta Twitter. Wannan na zuwa ne bayan shafe sama da kwanaki 200
Gwamnan Jihar Ebonyi, David Umahi, shi ma ya bayyana wa Shugaba Muhammadu Buhari aniyarsa ta fitowa takarar shugabancin Najeriya a yau talata a Abuja. Wannan na zuwa ne kwana guda
Tsohon gwamnan Jihar Legas kuma jigo a jam’iyyar APC mai mulki a Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana aniyarsa ta neman shugabancin Najeriya a zaben 2023. Tinubu ya bayyana hakan
Kunci ya kai wani mutumi a Katsina maƙura saboda matsi ya kai shi har bugun kwanon gidansa ya yaye zai sayar saboda biyan kuɗin fansa bayan ƴan bindiga sun yi
Rahotanni da suke fitowa daga arewa maso yammacin Najeriya a jiya na nuna cewa ƴan ta’adda sun kashe mutane sittin a ƙauyukan Jihar Zamfara. Ƙauyukan da aka kai harin sun
Ƴan ta’adda a Jihar Neja da ke tsakiyar Najeriya sun sace wasu ƴan ƙasar China a ke aiki a madatsar ruwa na Zungeru a ranar Talata. Gwamnatin Jihar ce ta