2023: Matasan Arewa suna son Dangote da sauran masu kuɗi su fito takarar shugabanci a Najeriya

Wata ƙungiyar matasan arewacin Najeriya mai suna Arewa Youth Assembly sun yi kira ga hamshaƙin ɗan kasuwa, wato Alhaji Aliko Dangote, da ya fito takarar shugabancin Najeriya a 2023.

Matasan ba a nan suka tsaya ba, sun mika kiraye-kirayen nasu har zuwa ga Mr. Femi Otedola da kuma tsohuwar ministar kudin Najeriya Ngozi Okonja-Iweala.

A cewar matasan, sun yi wannan kira ne saboda ganin irin nasarorin da waɗannam mutane ne suka samu a harkar kasuwancinsu.

Don haka ya kamata su zo su gwada sa’arsu don ceto Najeriya daga halin ni-ƴasu da ta shiga a shekarun baya.

More News

Tinubu ya miƙa tuta ga ƴan takarar APC a zaɓukan gwamna na jihohin Kogi, Bayelsa da Imo

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya miƙa tuta ga yan takarar gwamna a jam'iyar APC a zaɓen da za ayi a jihohin Bayelsa, Kogi...

Tsohon gwamna Shema ya ziyarci gwamna Dikko Radda

Tsohon gwamnan jihar Katsina, Ibrahim Shehu Shema ya ziyarci gwamna mai ci, Dikko Radda a gidan gwamnatin jihar. Shema wanda ya mulki jihar Katsina daga...

Senator Abubakar Kyari Steps in as Acting National Chair of APC Following Adamu’s Resignation

Senator Abubakar Kyari, Deputy National Chairman (North) of the All Progressives Congress (APC), has become the party's acting National Chairman following the resignation of...

Kogi State Government Pledges Strong Action Against Criminals Ahead of Governorship Election

The Kogi State government has reaffirmed its commitment to confront criminals terrorizing the state, assuring citizens of a peaceful governorship poll scheduled for November...