Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Matatar Dangote Petroleum Refinery ta sanar da rage farashin litar fetur da take sayarwa ga dillalai daga N1,215 zuwa N1,165, wanda ya nuna ragin N50 kan kowace lita. Haka kuma,
Attajirin da ya fi kowa arziki a Afirka, Aliko Dangote, ya shirya ware kashi ɗaya bisa uku na dukiyarsa domin ayyukan jin ƙai a matsayin wani ɓangare na tsarin gadon
Farashin litar man fetur ya kai ₦1080 a wasu sassan birnin Lagos a yayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ya yi ƙamari abun da ya jawo tashin danyen man fetur
Attajirin Afirka, Aliko Dangote, ya dauki matakin bai wa iyalansa muhimmiyar rawa a tafiyar da harkokin Kamfanin Dangote Group, inda ya nada ’ya’yansa mata uku a manyan mukamai. Wannan mataki
Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa kudi a Nahiyar Afirika kuma shugaban Rukunin Kamfanonin Dangote ya ce kamfanin ya sanya hannu kan yarjejeniyar zuba jarin dalar Amurka biliyan $1
Kamfanin Dangote Refinery ya sanar da rage farashin litar man fetur a fadin Najeriya, tare da bayyana cewa zai fara sabon shirin rarraba mai kai tsaye daga ranar Litinin, 15
Matatar mai ta Dangote ta kara farashin kudin man fetur da take samarwa ya zuwa naira N880 kan kowace lita. Karin ya kama N55 ne kan kowace lita idan aka
Ƙungiyar ‘Yan Kasuwar Man Fetur ta Ƙasa (IPMAN) ta bayyana cewa akwai yuwuwar farashin lita ɗaya na man fetur ya sauka zuwa N800 a kwanaki masu zuwa, sakamakon haɗin gwiwar
Matatar mai ta Dangote ta sake rage farashin kuɗin litar man fetur da take sayarwa dillalan mai ya zuwa ₦835 kan kowace lita. A cewar wasu majiyoyi dake matatar man
Matatar man fetur ta Dangote ta rage farashin litar man fetur ya zuwa ₦865 kan kowace lita. A cewar majiyoyi matatar man ta rage ₦15 kan kowace litar mai da
Gidajen mai a jihar Lagos sun kara kuɗin man fetur ya zuwa ₦930 akan kowace lita. Wani binciken da jaridar The Cable ta gudanar ta gano cewa gidan mai na
Matatar man Dangote ta rage farashin man fetur daga N950 zuwa N890, tare da fara aiwatar da sabon farashin tun daga jiya, Asabar, 1 ga watan Fabrairu, 2025. A cikin
Mai shari’a Deinde Dipeolu ya bayar da umarnin kama wani mutum mai suna Oku bayan jami’in shigar da ƙara, Mohammed Bello, ya gabatar da buƙatar cewa Oku ya kasa halartar
Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da rage farashin man fetur daga kan ₦990 ya zuwa ₦970 a kan kowace lita. Hakan na nufin matatar ta rage ₦20 kan
Majalisar Zartarwa ta tarayya ta amince da bukatar da shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu ya gabatar mata dake umartar kamfanin mai na Najeriya NNPCL da ya riƙa sayar da ɗanyen
Matatar Man Fetur ta Dangote ta sayo ɗanyen man fetur daga ƙasar Brazil kamar yadda jaridar kasuwanci ta Bloomberg ta rawaito. A ranar Juma’a jaridar ta wallafa cewa wannan ƙari
Gobara ta ƙone wani sashe na matatar man fetur ta Dangote. Lamarin ya faru ne a ranar Larabar. Da yake magana da manema labarai, Anthony Chijiena mai magana da yawun
Aliko Dangote mutumin da ya fi kowa arziki a Nahiyar Afirka ya ce Najeriya za ta daina shigo da man fetur a cikin watan Yuni mai zuwa. Dangote ya bayyana
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar Legas. Sojojin biyu, Kofur Innocent Joseph
Ministan ayyuka, David Umahi ya gayyaci masu kamfanonin siminti kan yadda farashin siminti ke cigaba da ƙaruwa a kasuwanni. A yanzu dai farashin siminti na yawo ne daga kan ₦8000