Wani mutumi a Katsina ya yaye bugun kwanon gidansa don biyan kuɗin fansa

Kunci ya kai wani mutumi a Katsina maƙura saboda matsi ya kai shi har bugun kwanon gidansa ya yaye zai sayar saboda biyan kuɗin fansa bayan ƴan bindiga sun yi garkuwa da ɗansa

Mutumin mai suna Sa’idu Faskari shi ma ya taɓa shiga hannun ƴan bindigar a watan Disamba, inda sai da aka biya dubu hamsin kafin ya kubuta daga hannunsu.

A wajen karɓo shi ne, bayan ɗansa ya kai masu kuɗin fansa don karbarsa ne, kuma suka damƙe shi ɗan.

Ga shi yanzu suna buƙatar dubu 100 suke yi.

More News

Ɗalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...