Wani mutum ya halaka bayan ya zunduma cikin rijiya

Wani É—an shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faÉ—a rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa.

Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a Æ™aramar hukumar Irepodun.

Rahotanni sun nuna cewa lokacin da Banji yake ɗiban ruwa a rijiyar ne ƙafarsa ta subuce kawai sai ya tsunduma cikinta.

Jami’an kwana-kwana tuni suka kawo É—auki suka ciro gawar a misalin Æ™arfe 5 zuwa shida na Asabar yau Litinin.

More News

ÆŠalibai a Jami’ar Jos na zanga-zanga saboda rashin wuta da ruwa

Wasu daliban jami’ar Jos da ke jihar Filato a ranar Alhamis sun gudanar da zanga-zangar nuna rashin amincewarsu da matsalar karancin ruwa da rashin...

MTN yana ƙoƙarin ƙara kuɗin kati da data a Najeriya

Katafaren kamfanin sadarwa na MTN na kokarin kara kudin katin waya da na data a Najeriya. Kamfanin sadarwa mafi girma a nahiyar Afirka ya ba...

Gwamnatin Kano Ta Rage ₦500,000 A Kuɗin Aikin Hajjin Bana

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya sanar da yiwa maniyatan Aikin Hajji da suka fito daga jihar kyautar ₦500,000 domin su cika kuɗin...

Ƴan bindiga sun sace wani limami a jihar Kogi

Ƴan bindiga sun yi garkuwa da Quasim Musa babban limamin garin Iyara dake ƙaramar hukumar Ijumu ta jihar Kogi. Lamarin ya faru ne a ranar...