Wani mutum ya halaka bayan ya zunduma cikin rijiya

Wani É—an shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faÉ—a rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa.

Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a Æ™aramar hukumar Irepodun.

Rahotanni sun nuna cewa lokacin da Banji yake ɗiban ruwa a rijiyar ne ƙafarsa ta subuce kawai sai ya tsunduma cikinta.

Jami’an kwana-kwana tuni suka kawo É—auki suka ciro gawar a misalin Æ™arfe 5 zuwa shida na Asabar yau Litinin.

More News

Zanga-zanga: An jibge Æ´an sanda 4200 a Abuja

Rundunar Æ´an sandan birnin tarayya Abuja ta tura Æ´an sanda 4200 gabanin zanga-zangar da za a gudanar a cikin watan Agusta. Kamar yadda masu shirya...

Kamfanin NNPC ya shirya daukar karin ma’aikata

Kamfanin mai na Nigerian National Petroleum Company Limited ya shirya daukar karin ma’aikata.Kakakin kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya tabbatar da hakan a wata...

Ya kamata matasa su yi haÆ™uri zanga-zanga ba ita ce mafita ba – Sarkin Zazzau

Sarkin Zazzau, Mai Martaba Ahmed Nuhu Bamalli ya ce matasa su ƙara haƙuri da gwamnatin tarayya su janye zanga-zangar da suka shirya gudanarwa a...

Zanga-zanga: Tinubu ya gana da gwamnonin APC

Shugaban ƙasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da gwamnonin da aka zaɓa ƙarƙashin jam'iyar APC. Taron ganawar da aka gudanar a fadar shugaban ƙasa ta...