Matsalar tsaro: Gwamnoni ne abin zargi, ba Buhari ba—Orji Kalu

Tsohon gwamnan Jihar Abia da ke kudu maso gabashin Najeriya ya wanke Shugaba Buhari game da matsalar tabarɓarewar tsaro a Najeriya, yana mai cewa sakacin gwamnoni ne ya tsunduma ƙasar halin da take ciki.

Mista Kalu ya bayyana hakan ne cikin wata hira da ya yi da Arise TV a ranar Alhamis.

Najeriya dai tana fama da mastalolin Boko Haram, da rikicin makiyaya da manoma da na ƴan satar mutane a arewa maso yamma, da sauransu.

More News

Mutane da dama sun mutu bayan motar fasinja ta taka bam a Borno

Akalla mutane 16 ne ake fargabar sun mutu yayin da wasu 20 suka jikkata bayan wata motar fasinja da ke kan titin Baga-Kukawa a...

Majalisar dokokin Zamfara ta tsige kakakinta saboda tsanantar rashin tsaro a jihar

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tsige kakakinta, Bilyaminu Moriki, tare da nada Bashar Gummi, a matsayin kakakin majalisar. Hakan ya biyo bayan kudirin da dan...

Ƴan bindiga sun kashe mutane a Katsina

Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta tabbatar da kisan mutane shida da wasu ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Faskari a jihar. Jami’in hulda...

Sace-sacen motoci ya yawaita a Adamawa—Ƴan sanda

Ana ci gaba da samun karuwar sace-sacen motoci a jihar Adamawa, kamar yadda rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar. Rundunar ‘yan sandan ta bayyana haka...