Zuwa yanzu, an hallaka Æ´an Najeriya sama da guda 480 a mako ukun farkon wannan shekarar da ake ciki.
Wadannan kashe-kashe dai Æ´an ta’adda ne yawancin suka Æ™addamar da su, musamman na arewa maso yammacin Najeriya inda ya haÉ—a da Sokoto, Zamfara, Kebbi da sauransu.
An samu waɗannan alƙaluman ne daga wani rahoto da jaridar Premium Times ta haɗa a cikin wannan shekarar.