Wani mutum ya halaka bayan ya zunduma cikin rijiya

Wani É—an shekara 25 Banji Adebayo a Jihar Kwara ya faÉ—a rijiya, wanda hakan ya yi sanadiyar rasa rayuwarsa.

Al’amarin dai ya faru ne a Ile-Nla da ke Omu-Aran a Æ™aramar hukumar Irepodun.

Rahotanni sun nuna cewa lokacin da Banji yake ɗiban ruwa a rijiyar ne ƙafarsa ta subuce kawai sai ya tsunduma cikinta.

Jami’an kwana-kwana tuni suka kawo É—auki suka ciro gawar a misalin Æ™arfe 5 zuwa shida na Asabar yau Litinin.

More News

Yahaya Bello Ya Bayyana Dalilan Da Ya Hana Shi Bayyana A Gaban Kotu

Tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello ya ce tsoron kamun  hukumar EFCC dake yaÆ™i da yiwa tattalin arzikin Æ™asa ne ya hana shi bayyana...

Ƴan sanda sun kama mutane biyu dake samarwa ƴan fashin daji makamai a jihar Kaduna

Rundunar Æ´an sandan jihar Kaduna ta ce tana tsare da wasu mutane biyu da ake zargi da safarar bindiga a jihar. A wata sanarwa ranar...

An kori sojojin Najeriya biyu saboda satar kebul a matatar Dangote

Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da korar wasu sojoji biyu da ake zargi da satar igiyoyin sulke a harabar matatar Dangote da ke jihar...

Magoya bayan APC da dama sun koma NNPP a Kano

Jam'iyar NNPP ta karɓi magoya bayan jam'iyar APC da dama a jihar Kano. Mataimakin gwamnan jihar Kano, Aminu Abdul Salam Gwarzo shi ne ya karɓi...