Mark Zuckerberg, mamallakin Facebook, ya bayar da sanarwar cewa masu amfani da WhatsApp daga ranar Talata za su iya amfani da akawun ɗinsu na WhatsApp a kan wayoyi har guda
Mark Zuckerberg, mamallakin Facebook, ya bayar da sanarwar cewa masu amfani da WhatsApp daga ranar Talata za su iya amfani da akawun ɗinsu na WhatsApp a kan wayoyi har guda
Rahotanni da muke samu na nuna cewa gwamnatin tarayya ta fara ɗebe ɗaliban Najeriya da suka tsangare a Sudan a dalilin yaƙin da ake gwabzawa. Ɗaliban dai sun ɗebi kwanaki
Rahotannin da muke samu sun nuna cewa har yanzu ba a fara ɗebe ƴan Najeriya da ke Sudan ba duk da alkawarin da gwamnati ta yi. In ba a manta
Zaɓaɓɓen Shugaban Najeriya Alhaji Bola Ahmed Tinubu ya samu dawowa gida Najeriya bayan shafe makonni yana hutu a kasar waje. A cikin hutun nasa, ya yi amfani da wannan damar
Kungiyar Matasan Arewa mai suna Arewa Youth Consultative Forum ta yi gargadi game da halin da ƴan Najeriya da ke Sudan ke ciki. Cikin wata takarda da kungiyar ta fitar,
Hukumar yaki da cin hanci a Najeriya EFCC ta ce a yanzu hankalinta zai koma kan waɗanda ke fakewa da gina estet wajen cin kudaden haram. Yayin da yake jawabi
Karamar Hukumar Fagge da ke a Jihar Kano ta yi rashin zaratan matasa har guda biya a mani mummunan hatsarin jirgin ruwa da ya auku. Ha hotunan wasu daga cikinsu:
Ƴan sandan jihar Bauchi sun kama wasu mutane biyu da ake zargin sun kashe wani ɗan acaba mai suna Muhammad Tukur daga garin Kangere a karamar hukumar Bauchi da ke
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wani saurayi da ake zargi da amfani da adda wajen kashe budurwarsa. A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP
An ga jinjirin watan Shawwal na shekarar Hijira ta 1444. An bayyana hakan ne a cikin wata ‘yar gajeriyar sanarwa ta shafin sada zumunta na Facebook na Haramain Sharifain. Sanarwar
Wani mai hasashen yanayi a Najeriya Alhaji Adamu Katakore ya faɗa cewa za yau Alhamis za a samu ruwan sama a wasu garuruwan jihar Adamawa. A cewarsa, garuruwan sun hada
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce a kalla mutane 214 ne suka mutu sakamakon hare-haren ‘yan ta’adda, rikicin kabilanci da kuma daukar fansa a fadin jihar daga watan Janairu zuwa Maris
Mai Alfarma Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Sa’ad Abubakar, ya fitar da sanarwar umurtar Musulmi da su nemi jinjirin watan Shawwal
Wata kotun Musulunci a unguwar Ɗanbare da ke Kano ya yanke wa wani matashin mai suna Nazifi Hassan hukuncin bulala ashirin saboda ya saci kaza. Bayan yanke masa wannan hukuncin,
Ahmadu Fintiri na Jam’iyyar PDP ya lashe zaben gwamnan jihar Adamawa a karo na biyu. A farko dai an sanar cewa Fintiri ya sha kaye a hannun Aishatu Dahiru ta
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta dakatar da Kwamishinan Zabe na Adamawa Hudu Yunusa Ari. Wannan matakin na zuwa ne bayan sanarwar da Kwamishinan ya yi a
Hukumar zabe mai zaman kanta soke ayyanawar da aka cewa Mrs Binani ce wadda ta lashe zaben gwamnan Adamawa. A cikin wata sanarwa da Kwamishinan yada labarai da wayar da
An tsinci gasar wani yaro Almajiri mai shekaru 16 Yusufa Mustapha, bayan wasu ‘yan bindiga sun zare idonsa daya a karamar hukumar Kiyawa ta jihar, kamar yadda rundunar ‘yan sandan
Akalla mutane 29 ne aka kashe a wani sabon hari da wasu ‘yan bindiga suka kai kauyen Runji da ke karamar hukumar Zangon Kataf a jihar Kaduna. Harin wanda ya
Wani dan Najeriya mai suna Adedeji Odulesi ya kware a harsunan Ingilishi da Pidgin da Yoruba da Igbo da Hausa da Faransanci da Jamusanci da Sifaniyanci da kuma harshensa na